Alfijr ta rawaito hukumar gudanarwar Jami’ar Ambrose Alli, AAU da ke Ekpoma a Jihar Edo ta kori ma’aikatanta 13 na ɓangaren koyarwa da na gudanarwa …
Alfijr ta rawaito Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya buƙaci majalisar dattawa ta sahale masa ya maida wa gwamnatin Borno zunzurutun kuɗi biliyan N16bn. Sanata Ahmad …
Alfijr ta rawaito Mutane 7 ne suka mutu, wasu 23 kuma suka jikkata bayan ruftawar wani filin wasanni na makaranta a arewacin kasar Thailand. A …
Alfijr ta rawaito Hukumar da ke Bayar da Kariya ga Bayanan Jama’ar Turai ta samun kamfanin Facebook da laifin nadar bayanan kasashen Turai tare da …
Alfijr ta rawaito wani direban motar haya ya murkushe mutum hudu ’yan uwan juna har lahira a Karamar Hukumar Babura ta Jihar Jigawa. Wani mazaunin …
Alfijr ta rawaito Hukumar Alhazan Najeriya tayi amai ta lashe bayan da ta bayyana cewar ba za ta yi karin ko ranyo ba to yanzu …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kamfanin WhatsApp ya sanar da fitowar wani sabon salo wanda zai baiwa masu amfani da shi, damar gyara sakonnin da suka …
Alfijr ta rawaito Gwamna Malam Nasir El-Rufai ya amince da tsige sarakunan Piriga da Arak, Mai Martaba Jonathan Paragua Zamuna da Mai Martaba Janar Aliyu …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 755/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito yau litinin ne ake sa ran bude aikin matatar man fetur ta Dangote, wani reshen kamfanin Dangote Industries Limited dake jihar Legas. …
Alfijr ta rawaito Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya ta koma bakin aiki bayan yajin aikin gargadi da mambobinta da ke aiki a asibitocin …
Alfijr ta rawaito a kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban Muhammadu Buhari na ganin an gyara harkokin ilimi, domin a samunsa mai inganci ya sa …
Alfijr ta rawaito Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce za ta fara aikin jigilar maniyyata hajjin bana zuwa ƙasa mai tsarki …
Alfijr ta rawaito akalla mutane tara ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata, lokacin da wasu magoya bayan kwallon kafa suka bankara daya …
Alfijr ta rawaito fashewar wani shagon walda da ke karamar hukumar Isa ta jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu tare da jikkata wasu …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta kori manajan daraktan hukumar kula da filayen tashi da sauka da tashin jiragen sama na tarayyar Najeriya kaftin Rabiu …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan kasar Pakistan takwas a yayin da suke gudanar da aikin Umrah ƴan ƙasar Pakistan sun mutu, wasu shida kuma suka …
Alfijr ta rawaito cikin daren ranar Asabar wasu fusatattun matasa sun yi dirar mikiya kan ƴan fashin wayar a unguwar Kabuga dake birnin Kano, har …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan Ilimi na jihar Kano ya jinjinawa gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, bisa amincewa Da sakin kudin jarrabawa ga daliban dake shirin …