Allah ya yiwa matar Alh Nura Shu aibu rasuwa yanzu, ta rasu bayan fama da rashin lafiya ta rasu ne a asibitin Mal Aminu kano. …
Allah ya yiwa matar Alh Nura Shu aibu rasuwa yanzu, ta rasu bayan fama da rashin lafiya ta rasu ne a asibitin Mal Aminu kano. …
Alfijr ta rawaito hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyin a Nijeriya NDLEA ta ce ta gano wani kamfani da ake hada A-kuskura a …
Alfijr ta rawaito ‘yan uwa sun bayyana rasuwar babban basaraken garin Obudu a karamar hukumar Obudu (LGA) ta jihar Kuros Riba, mai martaba Joseph Davies-Agba …
📸 Kwankwasiyya Reporters Alfijr ta rawaito ranar Asabar din da ta gabata ne wani Haɗarin mota yayi sanadiyar rayuwar babban dogarin zababben gwamnan jihar Kano, …
Alfijr ta rawaito Gwamna Hope Uzodimma na Imo ya yi watsi da labarin kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa. Wasu ‘yan bindiga a …
Alfijr ta rawaito wata Mummunar Gobara ta kama a fadar babban basarake a jihar Oyo mai riƙe da sarautar Ooni na Ife. Wasu ganau sun …
Alfijr ta rawaito Dan Takarar Shugabancin kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce gwamnati mai …
Amsar Tambayar Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Alh Abba Khamis Bala da ga Marigayi Alh Khamis Bala ya bayyanawa Alfijr wasu abubuwa dangane da rayuwar …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta ce a shirye take domin miƙa mulki ga sabuwar gwamnati cikin ruwan sanyi ba tare da tayar da …
Alfijr ta rawaito rashin wutar lantarki na daga cikin matsalolin da ke damun jama’a a Nijeriya. Matakin da kamfanin da ke dakon wutar lantarki a …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari Ya Amince Da Dage Kididdigar yawan Jama’a da gidaje na shekarar 2023, wanda tunda aka shirya daga 3-7 …
Alfijr ta rawaito ƴan sanda sun kama bindigogi kirar AK-47 guda hudu a kokarin yin fasakwaurinsu zuwa Kano. A ranar Juma’a ne ’yan sanda yayin …
Alfijr ta rawaito Gwamnonin PDP sun ziyarci Tinubu a Abuja, yayin ganawar sun yi kira ga yan Najeriya da su marawa zababben shugaban kasa baya …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta zargi gwamnatin jihar Kano da yi wa sabuwar gwamnati zagon kasa a jihar. Da yake …
Alfijr ta rawaito Wata dalibar Jami’ar Jihar Yobe da ke Damaturu, Maryam Lawan Goroma, a ranar Alhamis, ta fadi ta rasu jim kadan bayan ta …
Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana ranar Litinin 1st May a matsayin ranar hutu a madadin gwamnatin tarayya. Ministan, …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta sanar da tsawaita dokar ta- bacin da ta sanya a wasu jihohin kasar da suke fama da matsalar …
Alfijr ta rawaito Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kammala shirin naɗa tsohon gwamnan Akwa Ibom, Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa, …
Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin jami’an hukumar ta DSS ne sun cafke babban jami’in tsaro na jihar, wasu kuma akan harin da aka …