Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
IMG 194654 21626 1782067635188
Kano Labarai

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
PXL 20260621 161502087~2
Current Affairs English

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
PXL 20260621 161502087~2

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Current Affairs, English
IMG 120335 21626 1782039829007

Martanin Kwamishina Waiya Ga AVM Ibrahim Umar Kan Zargin Gwamnatin Kano Da Badakala

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Gwamnatin Kano, Labarai
Labarai

Wasu ƴan Siyasa Na Shirin Tserewa Kafin Rantsar Da Sabuwar Gwamnati — EFCC

Alfijr ta rawaito Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci a Najeriya ta ce wasu ‘yan siyasa da take zargi da rashawa na ƙoƙarin ficewa …

By Musa Bestseller
Posted onMay 20, 2023May 20, 2023
EFCC, Labarai

Shugaban EFCC Ya Nemi Cin Hancin Dala Miliyan 2 A Wajena – Gwamna Matawalle

Posted onMay 20, 2023May 20, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar zamfara, Bello Matawalle ya zargi shugaban EFCC Abdulrasheed Bawa da neman cin hancin dala miliyan biyu daga gare shi. Matawalle …

Labarai

Balaraba Ganduje Ta Maka Tsohon Mijinta A Kotu Kan Zargin Lakada Mata Duka

Posted onMay 19, 2023May 20, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun Majistiri mai lamba 69 da ke Kasuwar Sabon Gari a Kano ta soma sauraron ƙarar da Asiya Balaraba Ganduje ta kai …

Labarai

Kudaden Waje Sun Yi Tashin Gwauron Zabo A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onMay 19, 2023May 19, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 750/ Siyarwa = …

Labarai

Shugaba Buhari Ya Nada Mace Ta Farko Akanta Janar Ta Tarayya

Posted onMay 19, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Oluwatoyin Sakirat Madein a matsayin sabuwar Akanta Janar na Tarayya. Hakan na kunshe ne …

Labarai

Wanda Ya kafa Bankin FCMB Ya Rasu A Yau Juma’a

Posted onMay 19, 2023May 19, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban bankin First City Monument Bank (FCMB), Otunba Michael Subomi Balogun, ya rasu. Balogun, Olori Omo-Oba na Ijebu-land, ya rasu ne a …

Labarai

Saudiyya Ta Samu Nasarar Raba Wasu Jarirai Ƴan Tagwaye Daga Najeriya 

Posted onMay 19, 2023May 19, 2023

Alfijr ta rawaito wasu gungun likitocin kasar Saudiyya, a ranar Alhamis, ta yi nasarar raba wasu tagwayen ‘yan Najeriya Hassana da Hassina. Nasarar na zuwa …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Wata Kotu A Kano Ta Soke Zaɓen Wani Zaɓaɓɓen Gwamna

Posted onMay 19, 2023May 19, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano, ta soke zaben zababben gwamnan jihar Abia, Dr Alex Otti da daukacin ‘yan …

Labarai

Saudiyya Ta Kama Wasu Ƴan Najeriya A Ƙoƙarinsu Na Shiga Da Hodar Iblis

Posted onMay 19, 2023May 19, 2023

Alfijr ta rawaito wasu ƴan Najeriya su biyar na cikin wasu mutum 11 da jami’an Hukumar Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi ta Saudiyya suka kama da …

Labarai

Kwamanda Ya Ja Kunnen Tinubu Kan Jawo Kwankwaso APC

Posted onMay 18, 2023May 18, 2023

Alfijr ta rawaito Abdulmajid Dan-Bilki Kwamanda, ƙusa a jam’iyyar APC kuma na jikin Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gargaɗi zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu …

Labarai

An Haramta Yin Amfani Da Manhajar TikTok

Posted onMay 18, 2023May 18, 2023

Alfijr ta rawaito Montana ta zama jihar Amurka ta farko da ta haramta amfani da manhajar TikTok da China ta kirkira a shafukan sada zumunta, …

Labarai

Manchester City Ta Yiwa Real Madrid Dakan Sakwara A Semi Final

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Kungiyar kwallon kafa ta Man City ta samu tikitin kaiwa ga wasan karshe a gasar cin kofin zakarun nahiyar turai ta shekarar 2023, bayan da …

Labarai

Kwastam Sun Kama Ƙwayar Tramadol Ta Biliyan 1.8 a Filin Jirgin Sama

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an hukumar kwastam, reshen filin jirgin saman Murtala Muhammed, MMA da ke Legas sun kwace fakitin tramadol 23 wanda kudinsa ya kai …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 745/ Siyarwa = …

Labarai

Yadda Zaku Koma Saka Kati Da Duba Balance Da Siyan Data Daga Yau – NCC

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito lambobin da ake amfani da su domin saka kudi, duba kudi da sauran su na Kamfanonin Sadarwa irin su MTN, AIRTEL, GLO, …

Labarai

Kungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa A Najeriya Ta Tsunduma Yajin Aiki

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 5 a wani yunkuri na tilastawa gwamnatin kasar …

Labarai

Ƴan bindiga Sun Harbe Ɗan Uwansu Yayin Garkuwa Da Wani Mutum A Kano

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito wasu masu garkuwa da mutane don neman kuɗin fansa sun harbe ɗan uwansu yayin da suke yunƙurin garkuwa da wasu mutane a …

Labarai

Antoni-Janar Ya Magantu Kan Shari’ar Alhassan Ado Doguwa

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito babban Lauyan Jihar Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Musa Lawan ya karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka bayar da ke rura wutar …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Jami’an ofishin Jakadancin Amurka Mutane 4 Sun Mutu

Posted onMay 17, 2023May 17, 2023

Alfijr ta rawaito an harbe wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka hudu a Najeriya da ke aikin jin kai a jihar Anambra bayan wani hari da …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Sabbin Jami’o’i Masu Zaman Kansu Guda 37

Posted onMay 16, 2023May 16, 2023

Alfijr ta rawaito majalisar zartarwa ta kasa (FEC) karkashin jagorancin Yemi Osinbajo, ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda 36 a fadin …

Posts pagination

‹ 1 … 261 262 263 264 265 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab