Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
IMG 194654 21626 1782067635188
Kano Labarai

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
PXL 20260621 161502087~2
Current Affairs English

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
PXL 20260621 161502087~2

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Current Affairs, English
IMG 120335 21626 1782039829007

Martanin Kwamishina Waiya Ga AVM Ibrahim Umar Kan Zargin Gwamnatin Kano Da Badakala

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Gwamnatin Kano, Labarai
Labarai

Shugaba Buhari Yayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ministocinsa

Alfijr ta rawaito kwanaki biyu ya kare wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari fadar shugaban kasa ta ce ministocin sa da za su tafi, kar …

By Musa Bestseller
Posted onMay 27, 2023May 27, 2023
Labarai

Zaɓaɓɓen Gwamnan Kano Ya Bayyana Kadarorinsa kwanaki kadan Kafin karɓar mulki

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito zababben Gwamnan Kano mai jiran gado Abba Kabir Yusuf ya ayyana kaɗarorin da ya mallaka ga hukumar ɗa’ar ma’aikata.  Sanarwar da ofishin …

Labarai

An Zubar Da Ruwan Wani Dam Saboda Neman Wayar Salula

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito an dakatar da wani jami’in gwamnatin India bayan ya bayar da umarnin janye ruwan wani dam domin gano wayarsa ta salula. An …

Labarai

Bayan Kwankwaso Ya Ƙaddamar Da Ayyuka Gwamnatin Kaduna Ta Rushe Wasu Tarin Gine-Gine

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Hankali ya tashi a Kaduna yayin da wasu gine-gine sama da 40 da suka hada da Coci 12 da gwamnatin jihar Kaduna …

Labarai

Ya Kamata A Ƙirƙirar wa Tsoffin Matan Shugabannin Ƙasa Wani Gata Bayan Barin Mulki – Aisha Buhari

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito mai dakin shugaban kasa mai barin gado, Aisha Buhari, ta yi kira da a yi amfani da wasu gata irin na samar …

Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Rarara Da Ake Zarginsa Da Kin Biyan Bashi

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun shari’ar addinin musulnci dake zaman ta a Unguwar Danbare karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta dage ci gaba da …

Labarai

Kotu Tayi Watsi Da Karar PDP Ta Kuma Tabbatar Da Nasarar Tinubu

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun koli a Najeriya tayi watsi da ƙarar da jam’iyyar PDP ta shigar gaban ta, inda take buƙatar kotun ta tabbatar da …

Labarai

Yan Siyasa Kamata Yayi Su Gina Al’umma Ba Sace Dukiyar su Ba – Kwankwaso

Posted onMay 25, 2023May 25, 2023

Alfijr ta rawaito ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya bukaci ‘yan siyasa su gina jama’a …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Wanke Alhassan Doguwa Da Soso Da Sabulu

Posted onMay 25, 2023May 25, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar kano ta saka soso da sabulu ta yiwa Alhassan Ado Doguwa wanka tsarki. Idan za a tuna akwai  zarge-zargen kisan …

Labarai

Shugaba Buhari Ya Mika Bayanan Gwamnatinsa Ga Tinubu

Posted onMay 25, 2023May 25, 2023

Alfijr ta rawaito kwanaki 5 da suka rage shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya mika takardun mika mulki ga zababben shugaban kasa Tinubu, a ranar Alhamis, …

Labarai

Gobara Ta Ƙone Gidan Gwamna Ganduje Na Miliyoyin Naira

Posted onMay 25, 2023

Alfijr ta rawaito wata Gobara ta kone gidan Gwamnan Kano mai barin gado, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, kurmus. SOLACEBASE ta tattaro cewa kaddarorin gwamnan mai …

Labarai

Jirgin Nigeria Air Zai Iso Najeriya Ya Fara Aiki Juma’a – Hadi Sirika

Posted onMay 25, 2023

Alfijr ta rawaito Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, ya tsaya kai da fata cewa jirgin Nigeria Air mallakin Gwamnatin Tarayya zai fara shawagi …

Labarai

Bankuna Za Su Fara Ba Da Katin Dan Kasa Mai Hade Da Na ATM – Pantami

Posted onMay 25, 2023May 25, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ba wa bankunan kasuwanci izinin fara ba wa abokan huldarsu katin cirar kudi na ATM da ke hade da …

Labarai

Ƴan Sanda Sun Kama Ɓarayin Allunan Makabarta A Kano

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano a Nijeriya ta kama wasu da ake zargi da satar alluna 28 da ake yi wa kabari …

Labarai

NSCDC Sun Kama Masu Ƙwacen Waya 5 A Kano

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar tsaron fararen hula ta Ƙasa, NSCDC, reshen jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da ƙwacen …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Ganduje Ya Mika Muhimman Bayanan Gwamnatin Kano Ga Abba Gida-Gida

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar kano ta miƙa muhimman bayanan gwamnatin ga kwamitin karɓar mulki na jam’iyyar NNPP dake karkashin jagorancin Shugaban kwamitin Dr Abdullahi …

Labarai

CBN Ta Soke Lasisin Ƙananan Bankunan Kasuwanci 132

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Bankin Najeriya (CBN), ya fito da sanarwar soke lasisin wasu ƙananan bankunan kasuwanci 132 a faɗin ƙasar nan. Bankunan waɗanda aka …

Labarai

Cristiano Ronaldo Ya Yi Sujjada Bayan Zura Kwallo A Raga

Posted onMay 24, 2023

Alfijr ta rawaito Shahararren dan wasa Cristiano Ronaldo ya yi sujjada bayan ya zura kwallo a ragar kungiyar kwallon kafa ta Al Shabab a Gasar …

Labarai

2023 UTME: Kotu Ta Ɗaure Mutum 4 Kan Laifin Yin Jarabawar Da Takardar Bogi

Posted onMay 24, 2023May 24, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke zama a Akure, babban birnin jihar Ondo, ta tasa keyar wasu mutane hudu da laifin yin …

Posts pagination

‹ 1 … 259 260 261 262 263 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab