Alfijr ta rawaito Wani magidanci mai shekaru 40, Ayodeji Abayomi, a yau Alhamis a ka gurfanar da shi a wata kotun majistare da ke Iyaganku …
Your problem is persist then leave a comment with full details about error. Then our team will help you.If you recognize your error then more …
Alfijr ta rawaito Doctor Khalid Sunusi Kani ya bayyana cewar cikin ikon Allah na samu damar gudanar da wani binciken sirri a matsayi na na …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba a Abuja ya rantsar da sabbin Perm Sec guda shida kafin a fara taron mako-mako …
Alfijr ta rawaito Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na jam’iyyar APC mai mulki, Kwamared Timi Frank, ya yi kira ga majalisar dokoki ta kasa, rundunar …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta ce ta yi nasarar kama ‘yan daba 83 a lokutan bukukuwan karamar Sallah da aka yi. …
Alfijr ta rawaito Gobara ta kone kayayyakin na miliyoyin Naira a shaguna 100 da ke shahararriyar kasuwar Yan-Katato da ke karamar hukumar Sabon Gari a …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kamfanin WhatsApp ya bayyana saki wata sabuwar fasaha wadda za ta bai wa mutum damar amfani da lamba ɗaya ya buɗe …
Alfijr ta rawaito ƴar takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Aisha Dahiru Ahmed, wacce aka fi sani da “Binani,” ta janye …
Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da kakakin majalisar dokokin jihar Ondo, Mista Bamidele Oloyelogun, a gaban babbar …
Alfijr ta rawaito Hukumar Aikin Dan Sanda ta nada sabon kwamishinan ’yan sandan jihohin Kano da Kaduna da wasu jihohi 10. Hukumar ta yi sauyin …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar Lagos Idowu Owohunwa, ya bayar da umarnin tsige jami’in ‘yan sanda DPO, Olosan Mushin, bisa zarginsa da aikata …
Allah ya yi wa Malam Jamil A. Salim, rijistaran jami’ar Bayero rasuwa a daren wannan rana. Malam Jamil Salim sanannen ma’aikaci ne kuma kwararre wanda …
Allah ya yiwa Baba Musa Gwadabe Rasuwa daya daga cikin jiga jigan dattijan siyasar jihar Kano Ya Rasu bayan ya sha fama da doguwar rashin …
Alfijr ta rawaito Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC za ta fara gurfanar da tsohon ministan sufurin …
Sustanon 250: Una panoramica sullo steroide Cos’e Sustanon 250?
Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan sanda uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a garin Kidanda da ke karamar …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Kaduna ta soke takardar shaidar zama Otal din Durbar da Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi. A watan Janairun …