Alfijr ta rawaito Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa ta yi la’akari da shawarar da kwamatin ƙarbar mulki ya bayar kan batun kadarori …
Alfijr ta rawaito Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Sababbin nadi a ranarsa ta farko kamar haka. 1. Hon. Shehu Wada …
Alfijr ta rawaito Mammallakin gidan talabijin din nan mai zaman kansa, AIT, Raymond Dokpesi ya mutu. Dokpesi, wanda ya ke da kamfani mai suna DAAR …
Alfijr ta rawaito Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Dele Alake a matsayin mai magana da yawunsa, sa’o’i kaɗan bayan rantsar da shi a …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu, ya yi alkawarin sake duba manufofin sake fasalin Naira na Babban Bankin Najeriya (CBN). Tinubu, wanda ya bayyana …
Alfijr ta rawaito Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ne ya mika masa mulkin ga sabon shugaban kasa. An rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a …
Alfijr ta rawaito an rantsar da Injiniya Abba kabir Yusuf a matsayin sabon gwamnan Jihar kano, a bikin da aka yi a filin wasa na …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gamu da cikas a bukin rantsar da sabon shugaban kasa a …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada ɗan majalisar Karamar Hukumar Binnin Jihar Kano mai barin gado Sha’aban Ibrahim Sharada matsayin sabon kwamishinan …
Alfijr ta rawaito Baban kotun Tarayya dake Akwa Ibom ta tsige Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya daga ci gaba da nuna kansa a matsayin …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano ta ce daga yanzu kwacen waya ya zama daidai da fashi da makami a Jihar. Hakazalika duk wanda aka …
Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun matasa, a safiyar Lahadi, sun rufe gidan Rediyon Najeriya, Amuludun FM 99.1 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Wata majiya …
Alfijr ta rawaito Majalisar wakilai za ta yi zaman gaggawa a yau da karfe 1 na rana. Wannan yana a matsayin sanarwa zuwa ga membobi, …
Alfijr ta rawaito Muhammadu Buhari ya ce yana da tabbacin zai bar mulki da Najeriya a 2023 fiye da yadda aka yi a 2015. Shugaban …
Alfijr ta rawaito yau Lahadi gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai mika ayyukan jihar a hukumance ga zababben gwamnan, Engr. …
Alfijr ta rawaito Mutane 5 ne suka mutu yayin da wata mota ta kutsa cikin magudanar ruwa a ranar Asabar da ke gabar kogin Neja …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya sha kuka raɓe-raɓe a ya yin da ya jagoranci zaman majalissar na banƙwana da …
Alfijr ta rawaito babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ya bayar da umarnin mika jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, …