Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
IMG 194654 21626 1782067635188
Kano Labarai

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
PXL 20260621 161502087~2
Current Affairs English

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
PXL 20260621 161502087~2

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Current Affairs, English
IMG 120335 21626 1782039829007

Martanin Kwamishina Waiya Ga AVM Ibrahim Umar Kan Zargin Gwamnatin Kano Da Badakala

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Gwamnatin Kano, Labarai
Labarai

An Rage Ranakun Zuwa Aiki Zuwa Kwani 3 A Mako

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kwara ta rage kwanakin zuwa aikin ma’aikatanta a matsayin matakin wucin-gadi na  rage musu radadin cire tallafin man fetur da …

By Musa Bestseller
Posted onJune 6, 2023June 6, 2023
Labarai

Ƴan Sanda A Jihar Kano Sun Kame Tarin Matasa Masu Diban Ganima

Posted onJune 6, 2023June 6, 2023

Alfijr ta rawaito kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano Haruna Kiyawa ya bayyana yunƙurin da rundunar ‘yan sanda a jihar Kano tayi na kame bata …

Labarai

Ma’aikatan Shari’ar Najeriya Sun Tsunduma Yajin Aiki Saboda Karin Fetur

Posted onJune 5, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar Ma’aikatan Shari’a ta Najeriya ta yi shelar tsunduma yajin aiki a kasar sakamakon matakin gwamnati na janye tallafin man fetur, inda …

Labarai

Takarar Mataimakin Shugabancin Majalisar Dattawa: Alkhairan Da Barau Maliya Zai Kawo Wa Majalisa Ta 10 – Daga Saajid Ibrahim

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

Ba wai sabon abu ba ne cewa takarar shugabancin majalisar dattawa ta Akpabio da Barau ta samu karɓuwa daga ɓangarori da dama. Tun daga kan …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kano Ta Biya Biliyan 10 A Gaban Kuliya Kan Rusau

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

Alfijr ta rawaito wani kamfanin gine gine mai suna Lamash Properties Limited ya sha alwashin kalubalantar rushe Daula otal da gwamnatin jihar Kano ta yi …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Dira A Wasu Katafaren Gine-Gine A Rana Ta Uku

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

Alfijr ta rawaito mai girma Gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf tare da Jami’an Gwamnati sun dira filin Masallacin Idi dake kofar Mata Sun dira wajen …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Soke Siyar Da Asibitin Yara Na Hasiya Bayero

Posted onJune 4, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya sanar da soke sayar da Asibitin Yara na Hasiya Bayero. Ana zargin an sayar da asibitin …

Labarai

Wata Sabuwa! Sabon Jirgin Saman Najeriya Yayi Ɓatan Dabo

Posted onJune 4, 2023June 4, 2023

Alfijr ta rawaito Jaridar Daily Trust tace, yanzu haka mutane na ta cece-kuce dangane da inda jirgin ya shiga da kuma lokacin da ake saran …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Nada Jami’an Alhazai Na Kananan Hukumomi

Posted onJune 4, 2023June 4, 2023

Alfijr ta rawaito gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da sake nada jami’an riko da za su gudanar da jigilar maniyyata aikin hajjin …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Rusa Wasu Manya Manyan Gine-Gine A Daren Asabar

Posted onJune 4, 2023June 4, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf a daren ranar Asabar ya rusa wasu gine-gine a Otal din Daula da kuma sansanin Hajji …

Labarai

Shugaba Kasa Tinubu Ya Naɗa NSA Dan Arewa

Posted onJune 3, 2023June 3, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada Nuhu Ribadu Tsohon shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta …

Labarai

An Kaiwa Tsohon Gwamna Yahya Bello Mummunan Hari A Kan Hanyarsa

Posted onJune 3, 2023June 3, 2023

Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne sun tare ayarin motocin Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello tare da kai musu …

Labarai

Wani Mummunan Hadari Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 15 A Kano

Posted onJune 3, 2023

Alfijr ta rawaito a Kalla Mutane Goma Sha Biyar Sun Mutu Sanadiyar Haɗarin Mota a jihar kano Wani ganau ya shaidawa Alfijr cewar haɗarin ya …

Labarai

Daruruwan Mutane Sun Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Ƙasa

Posted onJune 3, 2023

Alfijr ta rawaito Ma’aikatan agaji suna ta fafatukar ceto mutane daga wurin da aka yi hatsarin jirgin kasa kusa da Balasore, mai nisan kilomita 200 …

Gwamnatin Kano, Labarai

Sanarwa Ta Musamman Daga Gwamnan Kano Kan Gine-Gine A Jihar

Posted onJune 3, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ba da umarnin. nan take rushe gine-ginen da ba bisa ka’ida ba da aka …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Jagoranci Ragargaje Wasu Gine-gine Da Akayi Ba Bisa Ka’ida Ba

Posted onJune 3, 2023June 3, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf da sanyin safiyar Asabar ya kaddamar da fara rusa shaguna da gidajen da jama’a suka …

Labarai

Tinubu Ya Bada Umarnin Bawa Ƴan Najeriya Tallafi

Posted onJune 2, 2023June 2, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya radadin cire tallafin mai da …

Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago A Nijeriya Zata Shiga Yajin Aikin Sai -Baba -Ta Gani

Posted onJune 2, 2023June 2, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yanke shawarar shiga yajin aikin sai baba ta gani a ranar laraba 7 ga watan yuni …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sake Nada Sabbin Mukamai

Posted onJune 2, 2023June 2, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sanar da nada kakakin majalisar wakilan kasar, Femi Gbajabiamila a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasar. …

Posts pagination

‹ 1 … 256 257 258 259 260 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab