Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
IMG 194654 21626 1782067635188
Kano Labarai

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
PXL 20260621 161502087~2
Current Affairs English

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
PXL 20260621 161502087~2

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Current Affairs, English
IMG 120335 21626 1782039829007

Martanin Kwamishina Waiya Ga AVM Ibrahim Umar Kan Zargin Gwamnatin Kano Da Badakala

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Gwamnatin Kano, Labarai
Labarai

Hukumar NSCDC Ta Baje Kolin Mutun 27 Kan Zargin Aikata Manyan Laifuka

Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023
Labarai

Ibtila’i: Cutar Sanyi ‘Diphtheria’ Ta Kashe Mutune 80 A Najeriya – NCDC

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta bayyana cewa cutar Diphtheria ta barke a Babban Birnin Tarayya Abuja inda mutum daya ya kamu sannan …

DSS, Labarai

Jami’an Tsaron Farin Kaya DSS Sun Damƙe Sanata Yari

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

DSS sun kama wani tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari tare da tsare shi tsawon dare biyu. Alfijir Labarai ta rawaito an kama Yari ne …

Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Yi Martani Kan Sammacin Muhyi Magaji Rimin Gado

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Tsohon gwamna Ganduje ta bakin Kwamishinansa na harkokin raya karkara da ci gaban al’umma, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso ya mayar da martani dangane da wannan …

Labarai

Kotu Ta Hana Gwamnatin Kano, Ƴan Sanda Da DSS Kama Tsohon Gwamna Ganduje

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta hana gwamnatin jihar Kano da jami’anta da ƴan sanda da DSS dai sauran hukumomin tsaro …

Labarai

Wata Ƴar Shekaru 21 Ta Shiga Komar Yan Sanda Kan Zargin Kashe Mijinta Da Wuka

Posted onJuly 7, 2023July 7, 2023

Sanarwar ta kuma bayyana cewa, Maimuna ta amsa laifin ta a yayin da ake gudanar da bincike. Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar …

Labarai

Gwamnan Ya Naɗa ‘Yar Sa A Matsayin Sabuwar Kwamishiniya

Posted onJuly 7, 2023July 7, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Majalisar dokokin jihar Osun a ranar 7 ga watan Yuli, 2023, ta tabbatar da jerin sunayen kwamishinoni 25 da aka mika …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Shugaba Tinubu Ya Sake Sabbin Naɗe-Naɗe

Posted onJuly 7, 2023July 7, 2023

Shugaban kasa Bola Tinubu Ya nada Taiwo Oyedele, a matsayin shugaban kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da sake fasalin haraji. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Duk Wanda Yayi Nasarar Aurena Zan Bashi Gida, Mota Da Miliyan 50 – Budurwa

Posted onJuly 7, 2023July 7, 2023

Matashiyar ta yi alkwarin ba duk namijin da ya yi nasarar mallakarta gida da mota, da kudi naira miliyan 50 Alfijir Labarai ta rawaito budurwar …

Labarai

Tinubu Ya Sha Alwashin Kawar Da Duk Wani Kalubalen Tsaro A Kasar Cikin Kankanin Lokaci

Posted onJuly 7, 2023July 7, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin dakile barazanar tsaron kasa cikin kankanin lokaci, inda ya bukaci dakarun soji da sauran hukumomin tsaro da su …

Labarai

Kamfanin Twitter Na Barazanar Maka Meta A Kotu Kan Satar Fasaha

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Rahotanni sun bayyana cewa kamfanin Twitter na barazanar kai karar Meta kan “Shirin kwaikwayan fasahar Sada zumunta, da gangan ba bisa ka’ida ba” na sirrin …

Labarai

CP Kano Ya Bayyana Sunayen Wasu Ƴan Daba Da Suke Nema Ruwa A Jallo

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Kano ta bayyana sunayen wasu Matasa da su gaggauta Kai kansu Shalkwatar Rundunar domin tattaunawa, ko kuma ta sanya kafar wando …

Labarai

Majalisar Kano Ta Amincewa Ƙarin Naɗin kwamishinoni guda uku

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Majalisar dokokin jihar kano ta tantance tare da amincewa gwamnan kano Abba Kabir Yusuf ya nada karin mutane ukun da ya tura mata suna don …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Tinubu Ya Rage Haraji Kashi 5 cikin 100

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan wasu dokoki hudu da suka hada da dakatar da harajin kashi 5 na ayyukan sadarwa da karin …

Labarai

Hukumar Yaƙi Da Rashawa Ta Jihar Kano Ta Gayyaci Tsohon Gwamna Ganduje

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar Abdullahi Ganduje bisa bidiyon Dala. Alfijir Labarai …

Labarai

Wata Babbar Kotun tarayya Ta Bada Belin DCP Abba Kyari

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Babbar kotu Dake Birnin tarayya Abuja ta Bayar da Belin Dakatacen Dan sanda Nan Mai suna DCP Abba kiyari. Alfijir Labarai ta rawaito Abba Kyari …

Ganduje, Labarai

Hukumar Karbar Korafe-korafe Ta Kaddamar Da Bincike

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta kaddamar da fara bincike a hukumance kan tsohon gwamnan jihar, …

Labarai, NAFDAC

NAFDAC Ta Yi Gargadi Kan Wani Sukari Da Ake Shigowa Da Shi Nijeriya

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

Hukumar da ke kula da ingancin abinci da magunguna ta Nijeriya NAFDAC ta gargadi ‘yan Nijeriya kan wani nau’in sukari wanda ake shiga da shi …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

  Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa dake birnin kanon Dabo. Siya = 780 / …

Labarai, NEMA

NEMA Ta Yi Gargaɗin Samun Ambaliya A Jihar Kano Da Wasu Jihohi 13

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta ce jihohi 14, za su iya fuskantar ruwan sama kamar da bakin kwarya wanda zai iya …

Posts pagination

‹ 1 … 247 248 249 250 251 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab