Allah ya yiwa Kani ga Alh Auwal Muhammad Lawal Shugaban Asibitin Best Choice da Best Medix Pharmacy & Store Hussain da Matarsa rasuwa lokaci guda. …
Allah ya yiwa Kani ga Alh Auwal Muhammad Lawal Shugaban Asibitin Best Choice da Best Medix Pharmacy & Store Hussain da Matarsa rasuwa lokaci guda. …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta cigaba da rushe gine-ginen da akai ba bisa ka’ida ba. An rushe gine-ginen da ke filin wasa …
Alfijr ta rawaito Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta tabbatar da gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele a hannun ta. Hakan na kunshe ne …
Alfijr ta rawaito mazauna yankin Gwagwa da ke Abuja sun shiga cikin rudani da daren Juma’a sakamakon fashewar wata motar dakon iskar gas a cikin …
Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito Jami’an tsaro a ranar Juma’a sun kai farmaki gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Mattawalle. Rahotanni sun ce …
Alfijr ta rawaito cewa Damƙe Emefele na zuwa ne, awanni bayan da shugaban Kasa Bola Tinubu ya Sanar da dakatar da shi daga mukamin na …
Alfijr ta rawaito cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN). “Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya …
Alfijr ta rawaito Shugaba Bola Tinubu na ganawa da jagoran jam’iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso a fadar shugaban ƙasa, Abuja. Kwankwaso ne dan …
Daga RABI’U SANUSI Alfijr ta rawaito an bayyana kudurin tabbatar wa al’ummar jihar Kano samun ci gaba a gwamnatin mai girma gwamna Abba Kabir Yusuf …
Alfijr ta rawaito bankin raya kasa (DBN) ya ba da gudummawar kayyaki daban-daban ga gwamnatin jihar Kano don kara kaimi wajen samar da tsaftataccen muhalli. …
Alfijir ta ruwaito cewa Shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu ya Saka hannu yau Juma’a 09/06/23 akan dokar wutar lantarki ta shekarar 2023. Ita dai wannan …
Alfijr ta rawaito Shugaba Lourenço ya fara wa’adin mulki na biyu a shekarar da ta gabata da zimmar haɓaka tattalin arzikin ƙasar Shugaban Angola João …
Alfijr ta rawaito hukumar Jami’oi ta kasa ta bawa Professor Adamu Abubakar Gwarzo takardar shaidar amincewa da fara karatu a Sabbin Jami’oin sa da ya …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin ci gaba da rusa gine-ginen da take yi, wanda tun farko gwamnatin da ta gabata ta …
Alfijr ta rawaito wata ƙungiya mai rajin kare haƙƙin yan Arewa, CNF, ta yi kira da a kama tsohon ministan sufurin jiragen sama a lokacin …
Alfijr ta rawaito hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa daga yanzu ba za a yarda wani maniyyaci ya wuce adadin kwanaki biyar a …
Alfijr ta rawaito shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Alhamis ya rattaba hannu kan kudirin dokar da ya maida shekarun ritaya bai daya ga jami’an …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 12 ga watan Yuni, a matsayin ranar hutu albarkacin Ranar Dimokuradiyya ta bana. Babban Sakataren Ma’aikatar Al’amuran …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa Siya = 755 / Siyarwa …