“Ban yi nadaman rasa hannuna ɗaya ba saboda haka Allah ya ƙaddara min ranar, kuma a yau al’ummata na karrama ni.”.” Alfijir Labarai ta rawaito …
“Ban yi nadaman rasa hannuna ɗaya ba saboda haka Allah ya ƙaddara min ranar, kuma a yau al’ummata na karrama ni.”.” Alfijir Labarai ta rawaito …
Yan daba sun kashe wani jami’in dan sanda yayin da wani fada tsakanin kungiyoyin ’yan daba guda biyu a unguwar Yakasai da ke birnin Kano. …
Shugaban ‘yan sandan ya bukaci kwamishinonin da su inganta aikin ‘yan sanda karkashin leken asiri, dabarun yaki da miyagun laifuka, da tsare-tsare tsakanin al’umma. Alfijir …
Majalisar Masarautar Zazzau ta dakatar da Alhaji Mustapha Adamu Ubaidullah daga kujerarsa ta Marafan Yamman Zazzau. Alfijir Labarai ta rawaito Masarautar ta ce daukar matakin ya …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta shiyyar ta biyu, wadda ta kunshi Legas da Ogun, ta ce jami’anta sun kama wasu mutane biyu da ake zargin …
Gwamnatin kano ta cafke tsohon kwamishinan ayyuka na gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje, Engr Idris Wada Saleh, da karin wasu mutane biyar. Alfijir Labarai ta rawaito …
Aminu Bala Madobi. A kokarin da take na sake farfado da tashar don cigaba da watsa shirye shirye bayan kwashe tsawon lokaci cikin mashasshara… Alfijir …
Cif Mobolaji Ajose-Adeogun, ministan babban birnin tarayya Abuja na farko ya rasu yana da shekaru 96. Alfijir Labarai ta rawaito ɗan kasuwan wanda ya taka …
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana Huɗu Kano, ta bayar da belin wani mai unguwa bisa zarginsa da aikata laifukan cin …
Wani matashi ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana huɗu Kano, bisa tuhumar sa da cin zarafi da tayar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta dawo gasar Premier League ta Najeriya bayan ta lashe wasanni 2 daga 3 da zata fafata zagayen NNL …
Farashin man fetur ya karye a defo defo na Najeriya a daidai lokacin da ake raɗe-raɗin ƙarin farashin man zuwa naira 700 a kan duk …
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma mamba a kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Alhaji Attahiru Bafarawa, a ranar Lahadi, ya nuna damuwarsa kan ayyukan ƴan bindiga …
Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa. Alfijir Labarai …
Shehu Ahmed, babban sakataren hukumar raya babban birnin tarayyar Nijeriya (FCDA), ya ce gwamnatin tarayya (FCTA) za ta rusa dukkan gine-ginen da ke hanyoyin ruwa …
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara …
Kungiyar Rajin Kare Tattalin Arziki (SERAP) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi amfani da ikonsa na shugabanci ya gaggauta buga bayanan …
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya OIC na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za …