Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Yakubu Mahmood ya gabatar da takardu gaban kotun sauraren kararrakin zaben …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Yakubu Mahmood ya gabatar da takardu gaban kotun sauraren kararrakin zaben …
Alfijir Labarai ta rawaito Maitamakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al’ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaben …
Alfijir Labarai ta rawaito a bisa kudirin gwamnatin jihar Kano na aiwatar da alkawurran da ta dauka a yakin neman zabe da kuma aiwatar da …
Alfijir Labarai ta rawaito tsohon Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bayyana abin da ya tattauna da Shugaban Nijeriya Bola Tinubu bayan da ya …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan Jihar Kano ya amince da naɗin Ibrahim Garba Shuaibu A Matsayin Sakataren yaɗa Labarai na mataimakin Gwamna Mai Girma Kwamared …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan jihar Kano ya sanar da nadin shugaban hukumar tattara haraji ta jihar Kano Sani Abdulƙadir Dambo, Sannan ya kuma nada …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da Mai riƙon Shugabancin Hukumar Lura da Makarantun Sakandire ta jihar KSSMB Malam Ado Tumfafi. Da …
Alfijir Labarai na Gayyatar ku Ɗaurin Auren Ƴaƴan Alh Bashir Mai Unguwar Jan Bulo. Ango Nasib Bashir da Amaryarsa Amina Nazir Kankarofi Ango Muhd Ibrahim …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya nada Abdulkarim Chukko a matsayin shugaban riko na hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar mahaifiyar sa, Alhaja Abibatu Mogaji, shekaru 10 da rasuwa. Shugaban ya wallafa hoton …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya nada tsohon Shugaban Hukumar EFCC, Malam Nuhu Ribadu a matsayin mai ba shi shawara na …
Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro sun kama wani Hakimin a Jihar Gombe, bisa zarginsa da yiwa wata karamar yarinya fyade. Dubun basaraken ta cika ne bayan an zarge shi da yi wa …
Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Ingila ta fitar da jadawalin wasannin da za a buga a kakar shekarar 2023/2024. Domin Samun …
Alfijir Labarai ta rawaito hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce shugaban hukumar EFCC yana hannunta. Wata sanarwa da DSS ta wallafa a shafinta …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 753 / Siyarwa …
Alfijir Labarai ta rawaito Sanusi Bature Dawakin Tofa Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kano H.E. Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karyata cewar zasu …
Alfijir Labarai ta rawaito Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdulahi Umar Ganduje, ya bukaci Babbar Kotun Jihar da ta hana Hukumar EFCC ci gaba da bincikensa …
Alfijir Labarai ta rawaito shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa Wata sanarwa da ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayyar kasar …
Alfijir Labarai ta rawaito wani ɗalibai karamar sakandare ya harbe abokinsa har lahira. An tattaro cewa yaran biyu suna wasa ne da bindigar mallakin mahaifin …