Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 173805 28826 1787935110717
English

Kaduna: ASUU-KASU Begins Two-Week Warning Strike

Posted onAugust 28, 2026
FB IMG 1787929535619
English

NCDC Steps Up Surveillance to Prevent Cholera, Diphtheria Outbreaks

Posted onAugust 28, 2026
IMG 161136 27826 1787843515332
English

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026

LATEST POSTS

IMG 173805 28826 1787935110717

Kaduna: ASUU-KASU Begins Two-Week Warning Strike

Posted onAugust 28, 2026 English
FB IMG 1787929535619

NCDC Steps Up Surveillance to Prevent Cholera, Diphtheria Outbreaks

Posted onAugust 28, 2026 English
IMG 161136 27826 1787843515332

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026 English
IMG 20260826 WA0178

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026 English
Labarai

Labari Mai Dadi! Tawagar ECOWAS Sun Gana Da Mohamed Bazoum

Bazoum “yana cike da karsashi” ko da yake har yanzu babu wutar lantarki a gidan da ake tsare da shi. Tawagar Kungiyar ECOWAS karkashin jagorancin …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023
Labarai

Jamhuriyar Nijar Ta Fara Ɗaukar Sojojin Sa Kai Don Shirin Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Mayaƙan sa-kan za su taimaka wa sojojin Nijar a filin daga, kula da lafiya da sufuri da sauransu, idan buƙatar hakan ta taso. Alfijir Labarai …

ECOWAS, Labarai

Tawagar Ecowas Ta Sami Tarba Ta Musamman Daga Firaministan Nijar Ali Lamine Zeine

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ecowas na son sojojin su mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki, wanda suke tsare da shi tun 25 ga watan Yuli. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Ƴan Jarida Mawallafa Labarai A Intanet Sun Yi Alhinin Rasuwar Ɗan Uwansu Na Jaridar Leadership

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Shugaban riko na kungiyar yanjarida mawallafa Labarai ta yanar gizo Abdullateef Abubakar Jos ya mika ta’aziyya ga iyalan marigayi Abdullahi Yakubu, wakilin jaridar Leadership na …

ECOWAS, Labarai

Kwamitin Shiga Tsakani Na Ecowas Ya Sake Koma Wa Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ziyarar farko, a wannan karo suna sa ran samun kyakkyawar tarba daga shugabannin mulkin sojan Nijar. Kwamitin shiga tsakani na Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka …

Labarai

Fusatattun Matasa Sun Kone Kasurgumin Mai Garkuwa Da Mutane Har Lahira

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Hassanat Shehu Kagara Wasu fusatattun mutane sun yi taho mu gama tare da kone wani Kasurgumin Bahaushe mai Garkuwa da yara a karamar hukumar Lapai …

Labarai

Mali Da Burkina Faso Sun Aikewa Nijar Jiragen Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

A kokarin da aminan kasar Nijar suka yi na alkawarin da suka daukar mata na shigar mata wajen kare kanta daga shirin yakin da kungiyar …

ECOWAS, Labarai

An Amince Kan Ranar da Aka Za’a Tura Dakarun ECOWAS Ƙasar Nijar

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Don haka ba mu rufe kofar tattaunawa ba… amma ba za mu yi ta tattaunawa da ba ta da iyaka ba.” Alfijir Labarai ta rawaito …

Jigawa, Labarai

Barin Warin Takalmi Ya Fallasa Wani Kasurgumin Barawon Gannareto

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Rundunar yan sandan jahar Jigawa ta samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nura Abubakar mai shekaru 24 mazaunin unguwar Gada a karamar hukumar Kazaure …

DSS, Labarai

DSS Ta Cafke Shugaban Hukumar NIRSAL Abba Masanawa Kan Hada Baki Da Emefiele

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

A halin da ake ciki, mai magana da yawun DSS Peter Afunaya ya ce “Babu wani sharhi,” lokacin da aka tambaye shi game da kama …

Labarai

Tsadar Rayuwa Ta Sanya Ana Zargin Wani Magidanci Ya Rataye Kansa

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Wani magidanci mai suna Samaila Ilu mai shekaru 35 ya rataye kansa har lahira, sakamakon mawuyacin halin da yake ciki a jihar Jigawa. Alfijir Labarai …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Jami’a Ta Dakatar Da Farfesa A Tsangayar Aikin Lauya Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

An dakatar da Farfesa Cyril ne saboda zargin sa da saɓa dokokin jami’ar. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’ar Kalaba ta cire Shugaban Tsangayar Aikin Lauya, …

Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Amince Da Sayo Karin Motocin Sufuri 40 Domin Saukaka Matsalar Sufuri

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

A kokarin da gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamnan Dikko Umaru Radda take yi na ganin ta saukaka wa al’ummar jihar. Alfijir Labarai ta rawaito …

Katsina, Labarai

Gwamnan Katsina Ya Amince Da Fitar Da Biliyan N7.8bn Domin Sayen Kayan Aikin Tsaro

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da fitar da zunzurutun kudi har kusan naira biliyan takwas da za a yi amfani da su don …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sake Magantuwa Akan Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Halin da muke ciki a kasar mu yau, shine domin kyakkyawan gobenmu Alfijir Labarai ta rawaito Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Tsohon Shugaban Nijar Ya Magantu Kan Juyin Mulkin A Karan Farko

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

A karon farko tun bayan hambarar da shugaba Bazoum, tsohon shugaban kasa Issoufou Mahamadou ya magantu kan lamarin. Alfijir Labarai ta rawaito Issoufou ya ce …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Nada Sabbin CMD Na Cibiyoyin Kiwon Lafiya A Nijeriya

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

Yana iya zama kalubale, amma babu wani kalubalen da ba za a iya shawo kansa ba Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta nada sabbin …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Rabawa Kowacce Jiha Biliyan 5 Ta Rage Radadin Janye Tallafi

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

jihohin Katsina da Ribas da Yobe da Adamawa da Kano da Kebbi su ma sun halarci taron. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da bayar da Naira biliyan biyar ga kowacce daga …

ECOWAS, Labarai

Yadda Ta Kasance A Taron Ecowas Kan Afkawa Jamhuriyar Nijar Da Yaki

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

A wani taro da aka yi a Accra, babban birnin Ghana a yau Alhamis, hafsoshin tsaron kasar sun ce sun shirya tsaf domin dawo da …

Posts pagination

‹ 1 … 246 247 248 249 250 … 376 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab