Gwamna Babagana ya sanar da ware motocin bas guda 30 da za a sadaukar domin kai ma’aikata guraren ayyukansu. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Babagana …
Gwamna Babagana ya sanar da ware motocin bas guda 30 da za a sadaukar domin kai ma’aikata guraren ayyukansu. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Babagana …
A ranar 30 ga watan Agusta ne sojoji suka kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan da suka yi zargin maguɗin zaɓeImage caption: A ranar 30 …
Kamfanin MoreMonee ya shirya bada kyautar POS ga agent agent da kuma yan kasuwa tare da kamfanoni domin ci gaban kasuwancinsu. Haka kuma MoreMonee zai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Hakan ya biyo bayan yanke hukuncin karshe da kotun ta yi ranar Laraba a Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin zaben Shugaban Kasa ta …
Allah ya yi wa fitaccen Malamin Islama a Nijeriya, Sheikh Geru Argungu, rasuwa a Asibitin Birnin Kebbi a yau Laraba 06, ga watan Satumba 2023. …
Hukumar da ke kula da wutar lantarki ta Nijeriya (NERC) ta amince da karin farashin mitar wutar lantarki da ake biya a kasar. Alfijir Labarai …
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Tarayya da ke zamanta a Kano a ranar Laraba ta yanke hukuncin cewa Muhammad Saidu Kiru na jam’iyyar APC …
The Labour Party, LP, presidential candidate, Peter Obi on Wednesday failed to identify some polling units that recorded irregularities during the February presidential election. This …
A yau Laraba gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yake cika kwana 100 a kan karagar mulki Ga wasu muhimman ayyuka 10 da ya yi …
Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Tarayyar Najeriya ta tabbatar da cewa da misalin karfe 0750 na safiyar ranar Laraba, an samu tashin hayaki da …
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, a safiyar Laraba, ta yi watsi da karar da jam’iyyar APM ta shigar kan nasarar zaben shugaban kasa Bola …
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa kotun sauraron kararrakin zabe yau Laraba. A yau ne za a yanke hukunci kan kararraki uku da ‘yan …
Following the promotion of deserving officers to the level of Deputy Inspectors-General of Police by the Police Service Commission, the Inspector-General of Police, Ag. IGP …
DSS din sun kuma titsiye shugabar ma’aikatan bawa ɗin, Hadiza Gamawa, tare da mai ba shi shawara kan harkokin shari’a, U.U. Buhari. Alfijir Labarai ta …
Amaryar mahaddaciyar Alqur’ani ce, kuma ga dukkanin alamu sun tabbata amarya tana aiki da abibda ta koya na fadin Allah ba kamar wadansu ba. Alfijir …
Wata babbar kotu a Kano ta ba da umarnin wucin gadi da ke hana korar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP mai kayan marmari, …
Hukumar shirya aikin Hajji ta ƙasar Najeriya NAHCON ta gudanar a ranar Talata a ƙarƙashin jagorancin shugabanta Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, an fitar da jadawalin …
Wani babban manazarci a cibiyar Tony Blair mai kula da sauyin duniya, Bulama Bukarti, ya ce mai yiwuwa kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ba …