Rundunar ‘yan sandan jihar Plateu ta sanar da kama wani likita da laifin sace kodar wata mara lafiya mai suna Kehinde Kamal. Alfijir Labarai ta …
Rundunar ‘yan sandan jihar Plateu ta sanar da kama wani likita da laifin sace kodar wata mara lafiya mai suna Kehinde Kamal. Alfijir Labarai ta …
sun dauki lokaci suna bibiyar Traore a gidansa da duk wuraren da ya je, haka kuma suke bibiyar makusantasu. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin sojin …
shahararren jarumi, Ali Nuhu; Dan wasan Super Eagles, Ahmed Musa; da kuma Bishop na darikar Katolika na Sokoto, Matthew Kukah, an zabe shi a matsayin …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin manyan sakatarorin gwamnatin tarayya (FCTA). Alfijir Labarai ta rawaito an bayyana nadin ne a wata sanarwa da …
Har kashe-kashe ana samu saboda fadan da ake tayarwa a wuraren. Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta haramta duk wani nau’i …
Mazauna yankin sun bayyana cewa cewa ’yan kungiyar asirin sun yi musayar wuta da DPOn da jami’ansa. Alfijir Labarai ta rawaito Wasu ’yan kungiyar asiri …
Kwanturolan ya ce rundunar ta kuma kama allunan Heineken ecstasy guda 157 da fakiti 864 na sigari. Alfijir Labarai ta rawaito Jami an kwastam yankin …
Har yanzu ba a tantance mutane 17 ba bayan da jirgin ruwan dauke da mutane 23 ya kife a jihar Adamawa. Alfijir Labarai ta rawaito …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Ya ƙara da cewa, jami’an tsaron da ke sintiri a waɗannan hanyoyi sun haɗa da sojojin ƙasa, sojojin sama da ‘yan sanda Alfijir Labarai ta …
Wani soja da ya bukaci kamfanin dillancin labarai na AFP ya boye sunansa ya ce an kai wa jirgin ruwan hari ne da rokoki, kuma …
Ya kasance matashi mai shekaru 20, da isarmu sai ya yi mana barazana cewa idan muka kuskura muka hau benen da dakin Paston yake zai …
Wike ya bayyana dawuwarsa a game da hakan ya bukaci Daraktan hukumar tsaro na DSS da Kwamishinan Ƴan Sandan Abuja, su yi masa cikakken bayani …
ƙara samun ƙwarin guiwar yin aiki ga ƙasa tuƙuru ba tare da nuna bambanci, ɓangaranci, ƙabilanci, addinanci ko nuna fifiko ba. Alfijir Labarai ta rawaito …
Atiku ba zai iya aminta da ƴan fashin zabe ba saboda yin hakan zai zama fyade ga burin ‘yan Najeriya da suka kwashe shekaru suna …
Amma ba za mu bar kowa ya shiga da waya ba saboda kada a ɗauki matan mutane suna nishadi,” in ji shugaban na Hisbah Alfijir …
Shugaban Cibiyar Musmarham Accupunture and Hijama Centere Dr Nuhu mohammed U.k Wanda Masanine A Bangaren Gashin Jiki Da Tausa Da Kuma Magungunar ‘Yan Chaina Da …
Wani jirgin sama mallakin kamfanin sufuri na Delta da ke Amurka, wanda ke kan hanyarsa ta zuwa birnin Barcelona daga Atlanta ya juya ala-tilas bayan …
Mataimakin shugaban kasar Najeriya Kashim Shettima ya ce zai yiwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023 Atiku Abubakar ritaya a siyasa …