Kotun Sauraren Karar ZabeTa Yi Watsi Da Karar Farko A Zaɓen Shugaban Ƙasa

Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, a safiyar Laraba, ta yi watsi da karar da jam’iyyar APM ta shigar kan nasarar zaben shugaban kasa Bola Tinubu da abokin takararsa, Kashim Shettima.

APM dai ta shigar da karar ne kan nasarar da Tinubu ya samu a zaben da aka yi ranar 25 ga watan Fabrairu bisa hujjar cewa Shettima ba shi ne asalin mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC ba, Masari ne.

Jam’iyyun PDP da Labour Party (LP) su ma sun shigar da korafi kan nasarar Tinubu a kan wasu dalilai.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@musa_bestseller

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/Jmw5CBsPV6H3DbSgnlFUHM

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *