Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1723959647845
Kano Labarai

Gwamnatin Kano ta dakatar da wani babban kusa a ma’aikatar ruwa bayan samun sa da barna

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026
IMG 000050 23626 1782169262151
Current Affairs English

BATTLE OF THE TITANS: CAN MUHAMMAD GARBA CONFRONT IBRAHIM WAIYA –  “THE RAVE OF THE MOMENT?

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026
IMG 200618 22626 1782155193276
Gwamnatin Nijeriya Labarai

Peter Obi Ya Caccaki Shugaba Tinubu Kan Rashin Iya Mulki

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1723959647845

Gwamnatin Kano ta dakatar da wani babban kusa a ma’aikatar ruwa bayan samun sa da barna

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026 Kano, Labarai
IMG 000050 23626 1782169262151

BATTLE OF THE TITANS: CAN MUHAMMAD GARBA CONFRONT IBRAHIM WAIYA –  “THE RAVE OF THE MOMENT?

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026 Current Affairs, English
IMG 200618 22626 1782155193276

Peter Obi Ya Caccaki Shugaba Tinubu Kan Rashin Iya Mulki

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Gwamnatin Nijeriya, Labarai
FB IMG 1782152949864

Labari Mai Dadi: Kasar Saudiyya ta ƙaddamar da rabon tallafin kayan abinci na bana

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Labarai, Saudi Arabia
Labarai

Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 Wasu 20 Sun Jikkata

A kalla mutum 34 sun rasa rayukansu yayin da aka samu tashin wutar gobara a wani wajen ma’ajiyar Mai a Jamhuriyyar Benin yayin da wasu …

By Alfijir News
Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023
Labarai

Shugaba Tinubu ya magantu akan ɗaliban jami’ar Gusau

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaba Tinubu ya umarci jami’an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami’ar tarayya da ke Gusau da masu garkuwa da mutane suka …

Labarai

Wani Magidanci Ya Ragargaje Ƴan Bindiga Lokacin Da Suka Kai Masa Hari

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A daren jiya Asabar ne ƴan bindiga suka kai hari Gidan Wakilin Nufawan Tafa Alh Mohammed Makusidi dake Garin Sabon Wuse a Karamar Hukumar Tafa …

Labarai

CNSP da gwamnatin Nijar sun yi alawadai da halayyar Antonio Guterres da Faransa

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A lokacin da kasashen duniya suke halartar babban zaman taron MDD karo na 78 a birnin New-York na Amurka, kasar Nijar da ke halartar taron …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnati zata cire Masarautu daga Karkashin kulawar Kananan Hukumomi

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Mai Baiwa Gwamnan jihar Neja Mohammed Umar Bago Shawara na Musamman akan harkokin bunkasa Masarautu Hon. Abdulmalik Cheche Shine ya bada tabbacin haka, A zantawar …

Labarai, Zamfara

Dan Majisar Taraiya Ya Bada Tallafin Babur 600 da Motoci 50 Don Rage Radadi A Bikin Kwanaki 100

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Cikin kayayyakin da aka raba sun hada da injinan POS 50, na’urorin samar da wutar lantarki 120, da injin din dinki …

Labarai, WAEC

Hukumar WAEC Ta Sanar Da Fara Rubuta Jarabawar Ɗalibai Ta Kwamfuta

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban hukumar na Nijeriya, Mista Patrick Areghan ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a Legas a ranar Asabar. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Amurka Tayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ƴaƴanta Zuwa Jihohi 18 A Najeriya

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …

Labarai

Mahamadu Issoufou ya ja kunnen ECOWAS kan yakar Nijar

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Har yanzu ina cikin damuwa kan rikicin da kasata Nijar ke ciki, ina kara jaddada cewa tattaunawa kadai za ta bude hanyar mayar da dimokuradiyya …

Katsina, Labarai

An Tunbuke Hakimi Kan Zargin Ɗaura Wani Aure Da Mai Kanjamau

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Hakimin Kuraye da ke karamar hukumar Charanchi a Jihar Katsina, Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya mayar da martani kan zargin da masarautar Katsina ta yi …

Kano, Labarai

Fito Na Fito! Darusa daga siyasar Kano ta shekarar 2023 tare Dr Saidu Dukawa

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Tun lokacin da Injiniya Abba Kabir Yusuf ya zama gwamnan Kano daga zaben da aka gudanar a watan Maris na wannan shekarar 2022, har izuwa …

Labarai

Sojojin Najeriya Sun Gano Masana’antar Ƙera Bindigogi

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Wanda ake zargin ya tabbatar da kasancewar hannunsa dumu-dumu cikin badaƙalar ƙera bindigogi. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar Sojojin ‘Operation Safe Haven’ ta gano wata …

Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Sace ɗaliban Zamfara babban abin kunya ne – In Ji Amnesty

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Ya kamata a ceto su daga hannun waɗannan mutane waɗanda suke cutar da su suna kashe su, sun hana su noma, suna yi wa matansu …

Labarai

Yadda ta kasance a shari’ar da Tinubu ya shigar na jinkirta sakin bayanan karatunsa ga Atiku

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Alkalin Kotun Amurka, Nancy Maldonado, ta amince da ci gaba da jinkirta bukatar Jami’ar Jihar Chicago, CSU, ta ba da wasu takardun karatu na Bola …

Labarai

Barr Olisa Agbakoba yace hukuncin zaben Kano cike yake da kura-kurai

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Tsohon Shugaban Kungiyar Lauyoyin Nigeria Barrister Olisa Agbakoba (SAN) ma ya jaddada cewa Hukuncin da Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Jihar Kano ta yanke kan zaben …

Labarai

Ibtila’i Mawaki Rarara Yayi Mummunan Hatsarin Mota

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Fitaccen Mawakin Siyasa nan Dauda Kahutu Rarara, ya yi wani mummunan hatsarin Mota a hanyarsa ta zuwa filin jirgin sama Hakan na kunshe ne cikin …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Suke A kasuwar Canji A Yau Juma’a

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya = …

DSS, Labarai

DSS sun magantu akan rahoton kama alkalin kotun zaben gwamnan Kano

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta magantu kan wani rahoton da ke cewa jami’anta sun kama daya daga cikin alkalan kotun sauraron kararrakin zaben …

Labarai

Kotu ta amince da zaben Caleb Mutfwang na PDP a matsayin Gwamnan Filato

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Hukuncin ya tabbatar da zaben da ya bayyana Mutfwang a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 525,299 yayin da Yilwatda ya samu kuri’u 481,370. …

Labarai, Saudi Arabia

Ronaldo ya dau wankan taya kasar Saudi murnar ranar samar da tutar Saudi shekaru 93

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Yadda fitaccen dan kwallon kafar Duniya Cristiano Ronaldo ya caba ado da shigar Larabawa ya rike takobi. Yaya kuka ga wankan nasa. Allah ka haska …

Posts pagination

‹ 1 … 219 220 221 222 223 … 365 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab