Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu, wacce aka fi sani da Hadiza Gabon, ta maka wani Bala Musa, ma’aikacin gwamnati, a gaban wata kotun Majistare da ke …
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu, wacce aka fi sani da Hadiza Gabon, ta maka wani Bala Musa, ma’aikacin gwamnati, a gaban wata kotun Majistare da ke …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.06. Am H. Rana.:.. 6.19. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.30. …
Kotu ta yanke wa wani mai shekara 59 hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin sace wani yaro mai shekaru hudu. Alfijir Labarai ta rawaito …
Umurnin kotun ya bayyana cewa za a ci gaba da zartar da hukuncin kara mai lamba FHC/KN/Cs/208/2023 Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar kotun tarayya …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Dattijawan Najeriya ta amince Tinubu ya ciwo bashin dala biliyan 7.8. Rundunar ƴan sandan jihar Imo ta musanta cewa jami’anta …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce jami’an gwamnatinsa da ya nada dole ne su zage damtse su yi aiki tukuru don cimma muradun …
Gwamna Abba Kabir YusufDangane da murabus din shugaban ma’aikatan jihar Kano Alh. Usman Bala, mni, Gwamna, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya dauki kwakkwaran mataki. Alfijir …
Kotun daukaka Kara ta Tabbatar da Barr. Mohamed Hassan na Jam’yyar NNPP a Matsayin Danmajalisar Tarayya na Dawakin Kudu/Warawa. Hakazalika Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar …
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da Hon. Idris Dan Kawu na jam’iyyar NNPP a matsayin halattaccen dan majalisar wakilai na karamar hukumar Kumbotso. Kotun dai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1170/ Siyarwa = 1175 …
‘Yan sanda sun kama shugaban Kungiyar Kwadago ta Nijeriya (NLC) Joe Ajaero, a birnin Owerri na Jihar Imo. Alfijir Labarai ta rawaito Kakakin kungiyar Benson …
Shin kuna shirye don fara tafiyarku ta ilimi tare da mu? Alfijir Labarai ta rawaito Jami’ar Baba Ahmed dake Kano ta samar da darrusa na …
Daga Baba Usman Gama Majalisar dattawa ta tabbatar da naɗin Zacch Adedeji a matsayin shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS). Ministan harkokin wajen Najeriya …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.06. Am H. Rana.:.. 6.19. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.30. …
Shugaba Tinubu ya ce baya ga ministocinsa, mutane kalilan ne kadai ya amince su rinka shiga taron FEC. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola …
Kafatanin matan da ke birane da karkara duk nasu ne, domin basu ware kowa a cikin tafiyar kungiyarsu ba. Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar …
KE DUNIYA INA ZA KI DA MU. Yau Talata 21/10/2023 mun je wata Jana’iza a makabartar Abbatuwa dake kofar mazugal, na ga wani abin mamaki …
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da Natasha a matsayin zaɓaɓɓiyar Sanatan Kogi-ta-Tsakiya Alfijr Labarai ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja, a yau Talata, …
Kotun Musulunci Ta Tasa Keyar Wasu ‘Yan Daudu Zuwa Gidan Gyaran Hali Tare Da Bulala Goma-Goma Alfijir Labarai ta rawaito kotun shari’ar addinin musulinci dake …