Allah ya yiwa Hajiya Hafsatu Muhd Mai Hula Kurawa (Hajiya Shirwa) Rasuwa a yau Laraba. Ta Rasu ta bar yaya da jikoki, Cikin yayan akwai …
Allah ya yiwa Hajiya Hafsatu Muhd Mai Hula Kurawa (Hajiya Shirwa) Rasuwa a yau Laraba. Ta Rasu ta bar yaya da jikoki, Cikin yayan akwai …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ba da umarnin cafko wadanda suka kashe mutane sama da 140 a Filato. Majalisar tarayya tana fatan a …
Jam’iyyar APC ta koka kan shirin gwamnatin jihar Kano na kashe naira biliyan 8 na kudaden kananan hukumomi ba tare da wani dalili ba. Alfijir …
Yayin wasu mabanbantan samame da Jami’an Rundunar Vigilantin Jihar Kano suka gudanar, sunyi Nasarar ƙwato wasu shanu da aka sace kimanin 60. Alfijir labarai ta …
In Sha Allah za’a gabatar da Sallar Jana’izar marigayi Rt. Hon. Ghali Umar Na’abba yau Laraba da misalin karfe 2:30 zuwa 3:00 na yamma, a …
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya rasu yana da shekaru 67 bayan fama da cutar sankarau Alfijir labarai ta rawaito rahotanni sun bayyana cewa, Akeredolu …
Allah ya yiwa tsohon shugaban kasuwar kantin kwari Alh Sagir Sheriff rasuwa a daren Talata a birnin kano. Za ayi Jana idarsa a unguwar Dandago …
Allah ya yiwa Alh Ghali Umar Na’aba tsohon kakakin majlisar wakilai ta Najeriya Rasuwa jiya Talata Cikin dare a Abuja. Marigayin ya rasu ne bayan …
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan yarin Ijebu Ode da ke jihar Ogun a kudancin Najeriya. Alfijir labarai ta rawaito Hukumomin gidan yarin sun …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya yi Allah wadai tare da yin alƙawari daukar mataki kan kisan gilla da ’yan bindiga suka yi wa …
Shahararriyar makarantar koyar da sana oin zamani wato IMAN COLLEGE OF BUSINESS TECHNOLOGY dake birnin Kano a unguwar Sharada Phase 2 cikin kwanar ganduje ta …
Daga Baba Usman Gama Adadin wadanda suka mutu a jihar Filato ya karu zuwa 113, in ji wani jami’i, a yankin da ake yawan samun …
A cikin kwanaki 10 mahara sun sace sama da mutum 10 a yankunan. Alfijir labarai ta rawaito an sace tsohon Shugaban Karamar Hukumar Yorro ta …
Sai dai Soyinka ya ki tantance ayyukan Tinubu a ofis kawo yanzu, inda ya ce tantancewar da zai yi a kan gwamnati mai ci zai …
An kashe mutum akalla 76 a wani hari da aka kai cikin jihar Filato, da ke tsakiyar Najeriya. Alfijir labarai ta rawaito mai magana da …
Daga Baba Usman Gama An kashe mutum sama da 70 a wani ƙauyen jihar Filato. Dakarun sojin Najeriya sun kawar da ‘yan bindiga 14 a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1187 …
Hon Mu azzam Madaki tsohon mataimaki Na musamman ga gwamna Ganduje akan wasanni a jihar Kano ya taya tsohon gwamnan na Kano kuma National Party …
“Abin da ya kamata Shugaban kasa ya sani shine ya Gaji matsala, Kuma bai kamata yayi watsi da ita ba. Ba Shugaba Bola Tinubu ne …