Za mu toshe duk wata kafa tare da ladabtar da jami’an da ke da hannu a irin wannan lamari. Alfijir labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayyar …
Za mu toshe duk wata kafa tare da ladabtar da jami’an da ke da hannu a irin wannan lamari. Alfijir labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayyar …
Hukumar Alhazai ta, Ƙasa, NAHCON, ta sanar da tsawaita wa’adin rufe karbar kuɗaɗen aikin Hajjin bana. Alfijir labarai ta rawaito wata sanarwa da mataimakiyar daraktan …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya amince da dakatar da Halima Shehu daga muƙaminta na shugabar hukumar jindaɗin al’umma ta ƙasa (NSIPA), bisa zargin …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da TUC domin bayar da kyautar N35,000 ga …
Cikin Girmamawa Tare Da Ladabi Da Biyayya Muke Amfani Da Wannan Damar Domin Aiko Maka Sakonmu Mai Girma Gwamna Abba Kabir Yusif A Matsayinmu Na …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya za ta karbe lasisin Karin wasu masu hakar ma’adinai. Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutum uku …
Iyalan Marigayi Ahmadu Soja Kurfi Dana Ousmana Ahmadu Na Farin Cikin Gayyatar Yan Uwa Da Abokanan Arziki zuwa halartas Daurin Auren Yayansu Zankadediyar Amarya LAILA …
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban karamar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa Safiyanu Isah. …
Tinubu Ya dakatar da shugaba kuma ko’odineta ta hukumar kula da harkokin zuba jari ta kasa (NSIPA) Halima Shehu na wani dan lokaci daga mukaminta …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce za a yi wa ma’aikatan Nijeriya ƙarin albashi a wannan shekarar ta 2024. Alfijir labarai ta rawaito Shugaban …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kaddamar da wata runduna ta musamman da za ta yi yaki da batagari da ke kashe-kashen rayuka da dukiyoyin jama’a …
President Bola Tinubu has signed the 2024 Appropriation Bill into law in keeping with his avowed commitment to maintaining a timeous, predictable, and efficient budget …
Lamarin dai ya faru ne a daren lahadi 31 ga Watan Disamba, an shaidi matashin Ladanin mai suna Muhammadu Sani (Baha) a matsayun mutumin kirki, …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Ya ku `yan uwana yan Najeriya, Ina cike da farin ciki a yayin da nake wa Ilahirinmu, matasa da tsofaffi maraba da shigowa sabuwar shekara …
Allah Ya Yiwa Tsohon Team Manager Kuma Tsohon Jami’in jindadi da walwala na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Alhaji Salisu Yaro Maigida rasuwa yau …
Daga Aminu Bala Madobi Hare-haren da Isra’ila ta kwashe kwana 86 tana kaiwa a Gaza sun yi sanadin mutuwar Falasdinawa akalla 21,672 tare da jikkata …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gayyaci tsohuwar ministar harkokin jin kai, kula da bala’o’i, da …
Ma’aikatar tsaro ta samu kaso mafi tsoka – N1.3tn a cikin kasafin shekarar 2024 da aka amince da shi. Alfijir labarai ta ruwaito a ranar …