Kotun ɗa’ar ma’aikata ta dakatar da kungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC daga shiga yajin aikin da suka shirya yi a ranar Talata. Alfijir Labarai …
Kotun ɗa’ar ma’aikata ta dakatar da kungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC daga shiga yajin aikin da suka shirya yi a ranar Talata. Alfijir Labarai …
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada dan jarida Barr. Abdulsalam Mohammed a matsayin mataimaki na musamman. Alfijir Labarai ta rawaito Sanarwar ta ce Barr …
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a yakin da Isra’ila take gwabzawa da Falasdinawa a Zirin Gaza. Alfijir Labarai …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya yi alhini kan mutuwar mace Manjo Janar ta farko a Najeriya. Sojojin Najeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 113 …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Shugaban Karamar Hukumar Lokoja, Hon. Mohammed Dan Asabe Muhammad, ya rasu. Alfijir Labarai ta rawaito an tabbatar da rasuwarsa da misalin karfe 4:30 na safe …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:08 Am H. Rana – 6.21 Am Zuhur …
Daga Baba Usman Gama Karamin ministan tsaron, Bello Matawalle, ya ce gwamnatin da ta gabata ba ta dauki batun rashin tsaron ƙasar nan da muhimmanci …
Hukumar kula da da’ar ma’aikata ta Code of Conduct Bureau, ta sanar cewa ta kammala dukkanin shirye-shirye na gurfanar da shugaban hukumar yaki da cin …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya ta soki zanga-zangar NLC da TUC a filin jirgin saman Abuja. Bom ya kashe kwamandojin Civilian JTF da dakarunsu …
Daga Abdu Ado K/Naisa Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jiha KAROTA ta ce ya zama wajibi ta dauki matakin fitar da bata-garin cikinta …
Rahotanni daga filin jirgin saman Abuja na cewa kungiyoyin kwadago sun rufe titin da ke zuwa filin jirgin saman da safiyar yau, Alhamis. Alfijir Labarai …
Shugaban ƙasar Nigeria Bola Tinubu ya amince da nadin Muhammad Abba Isa a matsayin babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin masu bukata …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:08 Am H. Rana – 6.21 Am Zuhur …
Makarantar ma ahad Idrissiya Islamiyya dake unguwar Rijiyar Lemo a kano, sun gudanar da saukar Al’qur’ani mai girma ga dalibai 41, karo na 6. Alfijir …
Dole A Sasanta Tsakanin BUA Da Dangote Da Kuma Rikicin Dake Tsakanin Matawallen Maradun Da Dauda Lawal Dare; Cewar NEF Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar …
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargaɗi masu ƙin karɓar tsofaffin takardun Naira a faɗin ƙasar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan na zuwa ne sakamakon fargabar …
Babbar Kotun Birnin Tarayya a yau Laraba ta bada belin tsohon gwamnan Babban Bankin Ƙasa, CBN, Godwin Emefiele. Kotun ta ce a saki Emefiele ga …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1125/ Siyarwa = 1138 …