Kotun koli ta tabbatar da tuhumar ta’addanci da cin amanar kasa da ake yi wa Shugaban Kungiyar IPOB da ke neman ballewa da Najeriya, Nnamdi …
Kotun koli ta tabbatar da tuhumar ta’addanci da cin amanar kasa da ake yi wa Shugaban Kungiyar IPOB da ke neman ballewa da Najeriya, Nnamdi …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1230 …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:23 Am H. Rana – 6.39 Am Zuhur …
Rundunar yan sandan jahar Kano, ta samu nasarar cafke wani kasurgumin dan Daba , Ibrahim Rabi’u wanda akafi sani da Janare, da yaransa guda 7 …
Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta ce ta dakatar da Jamhuriyar Nijar daga dukkan harkokin ƙungiyar ƙasashen har sai ta mayar …
Daga Baba Usman Gama Hukumar ‘yan sanda ta ce ‘yan ƙasa da damar ɗauar bidiyo da hotunan ‘yan sanda a lokacin da suke bakin aiki. …
Shoprite, daya daga cikin manyan kantunan a Najeriya zai rufe reshensa dake jihar Kano, wanda ke a shahararren kantin sayar da kayayyaki na Ado Bayero …
Gwamnatin Jihar Kano ta amince ta biya diyyar Naira biliyan uku ga kungiyar masu shagunan Masallacin Idi saboda rusa musu kadarorin da aka yi musu …
An kama wani mutum yana lalata da saniya kuma a yanzu an hana shi mallakar dabbobi tsawon shekaru 10. Alfijir labarai ta rawaito an gano …
Daga Baba Usman Gama Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sallami shugabannin hukumomi shida da ke karkashin Ma’aikatar Sufurin Jiragen Sama. Gwamnatin tarayya ta tsaida …
A ranar Laraba ne shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangaren tattalin arziki na sufurin jiragen sama da na sararin samaniya. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin tarayya ta amince da cire jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar nan daga cikin hadakar ma’aikata da tsarin biyan albashi (IPPS), wanda hakan ya …
A ranar shugaban kasa Bola Tinubu ya jagoranci bikin rantsar da Dakta Musa Aliyu a matsayin babban shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa …
Daga Baba Usman Gama Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya yi ikirarin cewa wasu ƴan Najeriya masu haƙo ma’adinai ba bisa ka’ida ba ke ɗaukar nauyin …
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da afkuwar gobarar da ta tashi a safiyar Larabar da ta gabata da ta kone ofisoshi 17 …
An tayar da jijiyoyin wuya a zauren Majalisar Dokokin Kano, kan kudaden da gwamnatin jihar ta ware wa masarautu a karamin kasafinta na 2023. Alfijir …
Wani matashi mai suna da Sadiq Idrissu, ya kashe mahaifiyarsa a Jihar Adamawa, kuma ya bayyana cewa bai yi nadamar kisan gillar da ya yi …
’Yan sanda sun tsare Daraktan Ma’aikatar Ruwa ta Kano kan zargin karkatar da injinan rarraba ruwan sha a jihar. Alfijir labarai ta rawaito Abubakar Gambo …