Rundunar Amotekun ta jihar Osun ta kama wasu mutane da suka kware wajen tono gawarwaki tare da cire sassan jikinsu domin yin tsafi. A wata …
Rundunar Amotekun ta jihar Osun ta kama wasu mutane da suka kware wajen tono gawarwaki tare da cire sassan jikinsu domin yin tsafi. A wata …
Da yuyuwar a sake fuskantar tafiya yajin aikin jami’oi a kasar nan a shekara mai zuwa, sakamakon kason da aka ware masu cikin kunshin kasafin …
Daga Rukaiyya Umar G/Kaya Taron ya duba irin wahalar da ake sha wajen hukunta wadanda ake samu da aikata laifin cin zarafin, tsayawa tsayin daka …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya jaddada bukatar murkushe ta’addanci a Arewa maso Gabas da ma Najeriya baki daya. Ya bayyana haka ne a …
Jagoran sojojin da suka hambarar da gwamnatin dimokradiyya a Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya ce akwai dalilan da suka sanya su ƙin sakin hamɓararren …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:21 Am H. Rana – 6.37 Am Zuhur …
Shugaban kungiyar dillalan man fetur da iskar Gas ta Arewa (AROGMA), Bashir Ahmad Danmalam, ya bukaci majalisar dattawan Najeriya da ta binciki kamfanin mai na …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu na kan hanyar zuwa jihar Borno domin halartar taron shekara shekara na rundunar sojoji. DSS ta kama babban basarake …
A yau Litinin ne shugaban kasa, Bola Tinubu a Maiduguri ya kaddamar da motocin haya guda 107, ciki har da motocin haya masu amfani da …
Wani dalibin makarantar Sheikh Kamaldeen Arabic School, Ilọrin, mai shekaru 22, mai suna Alfa Musa, ya kashe kansa. Alfijir labarai ta rawaito marigayin an same …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Jerin kwararrun Lauyoyi sama da 300, su ka yi alkawarin tsayawa Musulmin da Jirgin Sojin Nijeriya ya jefa wa Bom su na tsaka da gudanar …
Daga Baba Usman Gama Hedikwatar tsaron Najeriya DHQ ta bayyana cewa dakarun Najeriya sun kama ‘yan ta’adda 304, sun kama barayin mai 152 sannan sun …
Allah ya yiwa Kwararriya kuma shaharriyar yar Jarida mai Karanta labarun kasa a tashar yalabijin din NTA, Hajia Aisha Bello Mustapha rasuwa a daren Lahadi. …
Hukumar NDLEA ta tarwatsa wani bikin daurin aure a Katsina inda aka gudanar da gasar shan miyagun kwayoyi a wata unguwa Shola Quarters, an kama matasa …
Daga Baba Usman Gama Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa kungiyar Sahel Alliance da wasu kasashen Yammacin Afirka suka yi ba zai karkatar …
Sanatocin Najeriya gaba dayansu sun sadaukar da albashinsu na watan Disamba ga mutanen da harin bom da jirgin soji ya samu a wurin taron Mauludi …
Daga Baba Usman Gama ‘Yan bindiga sun bukaci karin babura guda biyu bayan karbar kudin fansa har naira miliyan 10 bayan sun sace mutane 23 …
Wanda ake zargi da yunkurin kashe matarsa saboda sayar da talabijin a Jihar Bauchi Alfijir labarai ta rawaito an cafke wani dan kasuwa kan yunkurin …