Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Ma’aikatan Zaɓe Da Ƴan Jarida Sun Sha Da Ƙyar A Wata Mazaɓa A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa an samu wata hatsaniya a mazaɓar Ja’oji har wasu ma’aikatan zaɓe da ƴan jarida suka …

Gobara, Labarai

Gobara Ta Tashi A Kasuwar Biu Da Kasuwar
Gamboru Da Ke Maiduguri

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito wasu munanan gobara na ci a kasuwar Gamboru da ke Maiduguri, babban birnin jihar. Gobarar na zuwa ne a daidai lokacin da …

Gobara, Labarai

Gobara Ta Tashi A Kasuwar Biu Da Kasuwar
Gamboru Da Ke Maiduguri

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito wasu munanan gobara na ci a kasuwar Gamboru da ke Maiduguri, babban birnin jihar. Gobarar na zuwa ne a daidai lokacin da …

Labarai

Yan Sanda Sun Cafke Manajan Darakta Na Kano Line Da Sauran ƴan Daba

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sandan jahar Kano ta cafke mutane 3 a mazaɓar Masaƙa dake unguwar ƙofar Mazugal, da ake zargi da fasa akwati …

INEC, Labarai

Ibtila’i: An Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Wucin Gadi Na INEC 17 Yayin Tafiya Aiki

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hoodlums sun yi garkuwa da ma’aikatan wucin gadi 17 na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da aka tura zuwa …

Labarai

Sama Da Mutane 20 Ne Suka Jikkata A Rikicin Da Ya Barke Tsakanin APC Da PDP

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito a kalla mutane 20 ne suka samu raunuka daban-daban lokacin da magoya bayan jam’iyyar APC da babbar abokiyar hamayyarta PDP suka fafata …

Labarai

Wasu Ƴan Bangar Siyasa Sun Yi Awon Gaba Tare Kone Wasu kayan Zabe

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa sun sace tare da kona kayayyakin zabe na mazabu uku a mazabar Ogbia 2 a …

INEC, Labarai

Wata Sabuwa: INEC Ta Bankado Wasu Katunan Shaida Na Jabu Ga Jami’an Tsaro

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta koka kan katin shaidar jabu ga jami’an tsaro da ke aikin zabe. Okoye …

Labarai

Sufeto-Janar Na Ƴan Sanda Ya Aiko Jirgi Mai Saukar Ungulu Kano

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kano karkashin jagorancin kwamishinan ‘yan sanda na zaben gwamna da na jihar a shekarar 2023, CP Mohammed Usaini …

Labarai

Ko Kun San BRICS Ta Buɗe Sabon Shafi A Siyasar Duniya

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito BRICS na nufin Brazil, Rasha, India, China da South Africa. Wannan wata kungiya ce da wadannan kasashe suka kafa a shekarun baya …

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onMarch 17, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Wata Mata Ta Nemi Kotu Ta Raba Aurensu Kan Rashin Kula Da Lakada Dukan Kawo Wuƙa

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Wata mata ƴar kasuwa,  Tawakalitu Olayiwola ta kai karar mijinta Ganiu Olayiwola kotu dake Mapo Grade A a Ibadan domin ta raba …

Labarai

Wani Dan Takarar Gwamnan APC  Ya Tsallake Rijiya Da Baya

Posted onMarch 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito cewar dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Oyo, Teslim Folarin ya tsallake rijiya da baya a …

Labarai

Wani Ɗan Sanda Ya Harbe Matarsa Da kwartonta

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito an kama wani jami’in ɗan sanda mai suna Mmutle a Afirka ta Kudu bisa hannu a kisan matarsa da wani ɗan shekara …

DSS, Labarai

DSS Ta Kama Wasu Fitattun Mutane 2 Da Zargi Da Tayar Da Zaune Tsaye A Jihar Kano

Posted onMarch 16, 2023March 16, 2023

Alfijr ta rawaito Dokta Peter Afunanya, jami’in hulda da jama’a na DSS ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a …

Labarai

An Kori Wasu Malaman Makarantar Kimiyya Da Fasaha 4 Bisa Lalata Da Ɗalibai

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito Makarantar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi, sun kori Malamai hudu bisa zargin  cin zarafin dalibai mata, rashin biyayya, karyar bayanai, rashin …

Labarai

Wasu Masu Zanga-Zanga Sun Yi Yunkurin Kona Ofishin ‘Ƴan Sanda

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito daruruwan matasa a Ore, hedikwatar karamar hukumar Odigbo ta jihar Ondo, sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewa da mutuwar wani mutum …

Labarai

Ƴan sanda Sun Kama Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Kwanaki 2 Kafin Zaɓen Gwamna

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Edo Jarret Tenebe bisa umarnin mataimakin gwamnan jihar Edo. Hon …

Labarai

Dan Takarar Shugaban Kasa Na PDP Sun Janye Karar Da Suka Shigar Da INEC

Posted onMarch 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun janye takardar da suka shigar na tilastawa hukumar zabe mai zaman …

Posts pagination

‹ 1 … 173 174 175 176 177 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab