Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

PRP Ta Gargadi Tinubu Da ECOWAS Game Da Ɗaukar Matakin Soji A Nijar

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

“Yakin zai kawo cikas ga dogaro da tattalin arzikin kasashen biyu kuma ya cutar da kasashen biyu.” Jam’iyyar PRP ta bukaci shugaba Bola Tinubu da …

Labarai

Ba Ma Son Yaƙi Amma Mun Shirya Zamu Kare Kasar Mu Idan Hakan Ta Faru

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Yan tawaye ba sa neman karbe madafun iko a kasar sai dai suna neman a cimma matsaya da za ta dace da muradun jama’a. Alfijir …

Labarai

Gwamna Katsina Ya Naɗa Jarumar Kannywood Rabi’atu Suleiman Mukami

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Gwamnan Jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Raɗɗa, ya naɗa matashiya mai shekaru 25 ƴar asalin jihar Katsina, mai suna Rabi’atu Sulaiman, a matsayin mai taimaka …

Labarai

Zamu Mika Mulki Amma Sai Nan Da Shekaru uku – Janar Tchiani

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Janar Tchiani ya ce nan da wata daya za su kafa kwamitin da zai yi nazari kan sabon kundin tsarin mulki na kasar. Alfijir Labarai …

Labarai

Labari Mai Dadi! Tawagar ECOWAS Sun Gana Da Mohamed Bazoum

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Bazoum “yana cike da karsashi” ko da yake har yanzu babu wutar lantarki a gidan da ake tsare da shi. Tawagar Kungiyar ECOWAS karkashin jagorancin …

Labarai

Jamhuriyar Nijar Ta Fara Ɗaukar Sojojin Sa Kai Don Shirin Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Mayaƙan sa-kan za su taimaka wa sojojin Nijar a filin daga, kula da lafiya da sufuri da sauransu, idan buƙatar hakan ta taso. Alfijir Labarai …

ECOWAS, Labarai

Tawagar Ecowas Ta Sami Tarba Ta Musamman Daga Firaministan Nijar Ali Lamine Zeine

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ecowas na son sojojin su mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki, wanda suke tsare da shi tun 25 ga watan Yuli. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Ƴan Jarida Mawallafa Labarai A Intanet Sun Yi Alhinin Rasuwar Ɗan Uwansu Na Jaridar Leadership

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Shugaban riko na kungiyar yanjarida mawallafa Labarai ta yanar gizo Abdullateef Abubakar Jos ya mika ta’aziyya ga iyalan marigayi Abdullahi Yakubu, wakilin jaridar Leadership na …

ECOWAS, Labarai

Kwamitin Shiga Tsakani Na Ecowas Ya Sake Koma Wa Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ziyarar farko, a wannan karo suna sa ran samun kyakkyawar tarba daga shugabannin mulkin sojan Nijar. Kwamitin shiga tsakani na Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka …

Labarai

Fusatattun Matasa Sun Kone Kasurgumin Mai Garkuwa Da Mutane Har Lahira

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Hassanat Shehu Kagara Wasu fusatattun mutane sun yi taho mu gama tare da kone wani Kasurgumin Bahaushe mai Garkuwa da yara a karamar hukumar Lapai …

Labarai

Mali Da Burkina Faso Sun Aikewa Nijar Jiragen Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

A kokarin da aminan kasar Nijar suka yi na alkawarin da suka daukar mata na shigar mata wajen kare kanta daga shirin yakin da kungiyar …

ECOWAS, Labarai

An Amince Kan Ranar da Aka Za’a Tura Dakarun ECOWAS Ƙasar Nijar

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Don haka ba mu rufe kofar tattaunawa ba… amma ba za mu yi ta tattaunawa da ba ta da iyaka ba.” Alfijir Labarai ta rawaito …

Jigawa, Labarai

Barin Warin Takalmi Ya Fallasa Wani Kasurgumin Barawon Gannareto

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Rundunar yan sandan jahar Jigawa ta samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nura Abubakar mai shekaru 24 mazaunin unguwar Gada a karamar hukumar Kazaure …

DSS, Labarai

DSS Ta Cafke Shugaban Hukumar NIRSAL Abba Masanawa Kan Hada Baki Da Emefiele

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

A halin da ake ciki, mai magana da yawun DSS Peter Afunaya ya ce “Babu wani sharhi,” lokacin da aka tambaye shi game da kama …

Labarai

Tsadar Rayuwa Ta Sanya Ana Zargin Wani Magidanci Ya Rataye Kansa

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Wani magidanci mai suna Samaila Ilu mai shekaru 35 ya rataye kansa har lahira, sakamakon mawuyacin halin da yake ciki a jihar Jigawa. Alfijir Labarai …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Jami’a Ta Dakatar Da Farfesa A Tsangayar Aikin Lauya Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

An dakatar da Farfesa Cyril ne saboda zargin sa da saɓa dokokin jami’ar. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’ar Kalaba ta cire Shugaban Tsangayar Aikin Lauya, …

Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Amince Da Sayo Karin Motocin Sufuri 40 Domin Saukaka Matsalar Sufuri

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

A kokarin da gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamnan Dikko Umaru Radda take yi na ganin ta saukaka wa al’ummar jihar. Alfijir Labarai ta rawaito …

Katsina, Labarai

Gwamnan Katsina Ya Amince Da Fitar Da Biliyan N7.8bn Domin Sayen Kayan Aikin Tsaro

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da fitar da zunzurutun kudi har kusan naira biliyan takwas da za a yi amfani da su don …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sake Magantuwa Akan Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Halin da muke ciki a kasar mu yau, shine domin kyakkyawan gobenmu Alfijir Labarai ta rawaito Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ‘yan Najeriya …

Posts pagination

‹ 1 … 132 133 134 135 136 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab