Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai, NLC

Mun Dakatar Da Zanga-Zanga Bayan Da Tinubu Ya Tabbatar Da Karin Albashi

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

NLC da TUC sun sanar da cewa za su tsagaita da zanga-zanga domin su ba gwamnati damar cika alkawuran da ta daukar wa ’yan Najeriya. …

Labarai, Zamfara

Zamfara Za ta Raba Kayan Abinci Don Rage Radadin Matsalar Rayuwa

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da gaggauta rabon kayan abinci a fadin kananan hukumomin 14 a matsayin kayan agaji saboda cire …

Labarai, Zamfara

Gwamnatin Zamfara Zata Fara Aikin Hanyoyin Cikin Garin Gusau

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin, Dauda Lawan ta sanya hannu kan wata yarjejeniya na fara aikin hanyoyin cikin gari kashi na …

Labarai

An Bayyana Karashen Sunayen Ministocin Tinubu Har Da Jihar Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Tinubu zai nada Matawalle, Lalong, Bagudu da Oyetola da Geidam ministoci Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dokta Ahmed …

Kano, Labarai

An Haramtawa Jami an Karota Amfani Da Gora Kuma Zata Fara Kamen Ƴan Adaidaita Masu Amfani Da Gas

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Nazifi Kwankwaso Ya bayyana cewa duba da irin haɗarin da gas ɗin ke ɗauke dashi, zai iya fashewa indan ba ayi auneba, hakan zata …

Labarai

Yanzu-Yanzu: Tinubu Ya Aike Wa Majalisa Karin Sunayen Ministoci

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika karin sunayen mutanen da yake son nadawa ministoci ga Majalisar Dattawa. Tinubu ya aike wa majalisar sunayen ne a …

Labarai

Yadda Masu Zanga-Zanga Suka Ragargaje Ƙofar Majalisar Dokokin Najeriya

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Masu zanga-zangar cire tallafin mai da ƙungiyoyar ƙwadago ta kasa (NLC) ke jagoranta sun ɓalle ƙofar shigar majalisar dokokin Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito rahotanni …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnatin Nijar Ta Nada Sabbin Gwamnoni A Ƙasar

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Sunayen sababbin gomnonin da gomantin Soja ta naɗa kamar haka:- Janaral IBRA BOULAMA Gwamnan jahar Agadez Janaral IRO OUMAROU Gwamnan jahar Dosso Janaral IBRAHIM BAGADOMA …

Labarai

Lafiya: An Sake Dakatar Da Wani Likita A Asibitin Kwararru Na Murtala A Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaban hukumar kula da asibitocin jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya sake dakatar da wani likita a asibitin kwararru na Murtala Muhammad. Alfijir Labarai …

Labarai, NLC

Ba Gudu Ba Ja Da Baya Kan Zanga-Zanga Ranar Laraba – In Ji NLC

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC, sun ce zanga-zangar da suka shirya yi a ranar Laraba kan yaki da hauhawar farashin man fetur da sauran …

Labarai

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Tantance El-Rufai Da Sauran mutane 13

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Majalisar dattawa ta fara tantance sauran mutane 14 da aka nada a matsayin ministoci kamar yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukata tun farko. Alfijir …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Fado Kan Gini A Jihar Lagos

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A Ikeja, babban birnin jihar Legas, wani jirgi mai saukar ungulu da har yanzu ba a tantance shi ya fada kan wani gini. Jirgin ya …

Labarai

Yadda Jam’iyyu Suka Bajakolin Jawabin karshe Da Rokon Kotu Ta Tsige Shugaba Tinubu

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Atiku da Obi suna rokon kotu ta soke zaben da kuma ba da umarnin sake zaben shugaban kasa, ban da Tinubu, wanda suke jayayya cewa, …

Labarai

Cikakkun Sunayen Ministoci 14 Da Majalisar Dattawa Ta Tantance A Ranar Litinin

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A wani muhimmin mataki na kafa sabuwar gwamnati, Majalisar Dattawan Najeriya ta fara aikin tantance rukunin farko na Ministoci 28 da Shugaba Bola Tinubu ya …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Wasu Likitoci Da Ma’aikatan Jinya A Manyan Asibitocin Jihar

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Babban Sakataren Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya amince da korar manyan jami’an kiwon lafiya na Babban Asibitin Imam …

Labarai

Ma’aikata sun kulle Gwamna Cikin Sakatariyar jihar Kan Kudadensu

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatan gwamnatin jihar Oyo sun kulle kofar shiga sakatariyar jihar, inda suka dage da yin magana da gwamna Seyi Makinde kan …

Labarai

Cikakken Bayanin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Kan Koken Al’ummar Kasa

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fito gaba gaɗi domin share kukan al’ummar ƙasa musamman dan gane da halin matsi da ake ciki. Alfijir Labarai …

Labarai

Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Birnin Tarayya Abuja Ya Rasu

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Alkalin babbar kotun gwamnatin tarayya dake Abuja, Peter Mallong, ya rasu. Alfijir Labarai ta rawaito kamfanin dillancin labarai na kasa ya bayyana cewa Alkalin ya …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sanya Hoton Muhd Sanusi II A Coronation Ta Bayyana Dalili

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Dakin taro na Coronation mai dimbin tarihi da ke Kano yana da mahimmaci na musamman a cikin abubuwan tarihi na birnin domin tun da farko …

Posts pagination

‹ 1 … 134 135 136 137 138 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab