Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Tirka Tirka Wani Hakimin Yayi Murabus Daga Mukaminsa

Posted onAugust 21, 2023August 21, 2023

Hakimin ya yi murabus ne bayan Sarkin Zazzau Ahmed Bamalli ya ki amincewa da nadin Mai Unguwar Gwaba. Alfijir Labarai ta rawaito Ja’afaru, wanda kuma …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jam’iyyar NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu

Posted onAugust 21, 2023August 21, 2023

Ya kara da cewa “Wannan matakin ya sabawa sashe na 2a na kundin tsarin mulkin jam’iyyarmu. Alfijir Labarai ta rawaito Shugabannin jam’iyyar NNPP na jihohi …

ECOWAS, Labarai

ECOWAS Sun Mai Da Martani Mai Zafi Kan Abdourahmane Tchiani

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka ECOWAS ta ce ba za ta amince sojoji su ci gaba da rike mulkin Nijar ba har nan …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sauya Wa Wasu Ministocinsa Ma’aikatu

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aminsa da canza wa Injiniya Abubakar Momoh daga kasancewar ministan ma’aikatar matasa zuwa ma’aikatar bunkasa shiyyar Niger Delta. Alfijir …

Labarai, NAFDAC

NAFDAC Tayi Gargaɗi Kan Wasu Gurbatattun Kayan Abinci Da Ke Yawo A Kasuwanni

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

“Ba za mu iya yin magana game da amincin abinci da ba a sayar da su a kasuwa ba, saboda ba mu san inda suka …

Labarai, NEMA

NEMA Ta Raba Kayan Agaji Ga Mutane 6,637 Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Ya bukaci wadanda suka amfana da kada su sayar da kayayyakin amma su yi amfani da su ta hanyar da ta dace don inganta zamantakewa …

Labarai, NDLEA

Hukumar NDLEA Ta Kama Dala Miliyan 20 Ta Jabu

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da farashin dalar Amurka ke kara hawa da sauka a Nijeriya Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an hukumar NDLEA …

Labarai

PRP Ta Gargadi Tinubu Da ECOWAS Game Da Ɗaukar Matakin Soji A Nijar

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

“Yakin zai kawo cikas ga dogaro da tattalin arzikin kasashen biyu kuma ya cutar da kasashen biyu.” Jam’iyyar PRP ta bukaci shugaba Bola Tinubu da …

Labarai

Ba Ma Son Yaƙi Amma Mun Shirya Zamu Kare Kasar Mu Idan Hakan Ta Faru

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Yan tawaye ba sa neman karbe madafun iko a kasar sai dai suna neman a cimma matsaya da za ta dace da muradun jama’a. Alfijir …

Labarai

Gwamna Katsina Ya Naɗa Jarumar Kannywood Rabi’atu Suleiman Mukami

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Gwamnan Jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Raɗɗa, ya naɗa matashiya mai shekaru 25 ƴar asalin jihar Katsina, mai suna Rabi’atu Sulaiman, a matsayin mai taimaka …

Labarai

Zamu Mika Mulki Amma Sai Nan Da Shekaru uku – Janar Tchiani

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Janar Tchiani ya ce nan da wata daya za su kafa kwamitin da zai yi nazari kan sabon kundin tsarin mulki na kasar. Alfijir Labarai …

Labarai

Labari Mai Dadi! Tawagar ECOWAS Sun Gana Da Mohamed Bazoum

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Bazoum “yana cike da karsashi” ko da yake har yanzu babu wutar lantarki a gidan da ake tsare da shi. Tawagar Kungiyar ECOWAS karkashin jagorancin …

Labarai

Jamhuriyar Nijar Ta Fara Ɗaukar Sojojin Sa Kai Don Shirin Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Mayaƙan sa-kan za su taimaka wa sojojin Nijar a filin daga, kula da lafiya da sufuri da sauransu, idan buƙatar hakan ta taso. Alfijir Labarai …

ECOWAS, Labarai

Tawagar Ecowas Ta Sami Tarba Ta Musamman Daga Firaministan Nijar Ali Lamine Zeine

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ecowas na son sojojin su mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki, wanda suke tsare da shi tun 25 ga watan Yuli. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Ƴan Jarida Mawallafa Labarai A Intanet Sun Yi Alhinin Rasuwar Ɗan Uwansu Na Jaridar Leadership

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Shugaban riko na kungiyar yanjarida mawallafa Labarai ta yanar gizo Abdullateef Abubakar Jos ya mika ta’aziyya ga iyalan marigayi Abdullahi Yakubu, wakilin jaridar Leadership na …

ECOWAS, Labarai

Kwamitin Shiga Tsakani Na Ecowas Ya Sake Koma Wa Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ziyarar farko, a wannan karo suna sa ran samun kyakkyawar tarba daga shugabannin mulkin sojan Nijar. Kwamitin shiga tsakani na Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka …

Labarai

Fusatattun Matasa Sun Kone Kasurgumin Mai Garkuwa Da Mutane Har Lahira

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Hassanat Shehu Kagara Wasu fusatattun mutane sun yi taho mu gama tare da kone wani Kasurgumin Bahaushe mai Garkuwa da yara a karamar hukumar Lapai …

Labarai

Mali Da Burkina Faso Sun Aikewa Nijar Jiragen Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

A kokarin da aminan kasar Nijar suka yi na alkawarin da suka daukar mata na shigar mata wajen kare kanta daga shirin yakin da kungiyar …

ECOWAS, Labarai

An Amince Kan Ranar da Aka Za’a Tura Dakarun ECOWAS Ƙasar Nijar

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Don haka ba mu rufe kofar tattaunawa ba… amma ba za mu yi ta tattaunawa da ba ta da iyaka ba.” Alfijir Labarai ta rawaito …

Jigawa, Labarai

Barin Warin Takalmi Ya Fallasa Wani Kasurgumin Barawon Gannareto

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Rundunar yan sandan jahar Jigawa ta samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nura Abubakar mai shekaru 24 mazaunin unguwar Gada a karamar hukumar Kazaure …

Posts pagination

‹ 1 … 128 129 130 131 132 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab