Tuni KAROTA ta mika wadanda ake zargin hannun ‘yan sanda don fadada bincike. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Kula da Ababen Hawa ta Jihar Kano …
Tuni KAROTA ta mika wadanda ake zargin hannun ‘yan sanda don fadada bincike. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Kula da Ababen Hawa ta Jihar Kano …
Hakan na zuwa ne dai a daidai lokacin da daliban jami’ar ke ci gaba da kokawa da karin kudin da jami’ar ta yi. Alfijir Labarai …
Kamfaninmu ya shahara ne wajen samarwa al’umma nau’ikan shayi sama da kala 35, domin inganta Lafiyar al’umma da samun nutsuwa. Alfijir Labarai ta rawaito shugaban …
Sanarwar ta fitar da jerin sunayen daliban da suka yi nasarar samun gurbin shiga Jami’ar MEWAR AND SR UNIVERSITIES dake kasar Indiya Alfijir Labarai ta …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya kungiya ce mai da’a sosai, kuma ba za ta taba amincewa da rashin da’a na jami’in da aka gani a bidiyon …
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike ya amince da rusa gine-gine 6,000 a gundumomi 30 na birnin. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar babban birnin tarayya …
Kotu ta yankewa wani tsohon malami a Sashen Kimiyyar Chemistry na Jami’ar Nnamdi Azikiwe, Awka, Peter Ekemezie, hukuncin daurin watanni shida a gidan yari saboda …
Tsohon kwamishinan ma’aikatar raya karkara Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso ya maka gwamnatin jihar kano da hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa a …
Wata mata mai suna Furera Abubakar, ta kashe jaririn da kishiyarta ta haifa mai kwana hudu a kauyen Bantu da ke Karamar Hukumar Ningi a …
Shugaba Bola Tinubu ya kori Darakta-Janar na Hukumar Kula da Shaidar ɗan Kasa, NIMC, Engr. Aliyu Abubakar Aziz. Alfijir Labarai ta rawaito mai ba shugaban …
Aljeriya ta ki amincewa da bukatar Faransa ta amfani da sararin samaniyarta wajen kaddamar da duk wasu ayyukan soji a Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 895 / Siyarwa …
Martanin da dakarun sojin suka mayar ya jawo asarar rayuka sosai a gwabzawar. Alfijir Labarai ta rawaito ana zargin masu ikirarin jihadin sun kashe sojojin …
Kungiyar masu daukar hoto ta Arewa da kwararrun masu daukar hoto na Najeriya reshen Kano sun taya sabuwar ministar fasaha, al’adu da tattalin arziki, Hannatu …
A yau, mun samu wani ƙarin gagarumin ci gaba a tarihin fannin makamashi,” Alfijir Labarai ta rawaito Ƙungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta …
Daga Aminu Bala Madobi “Ina addu’a ga kokarin da kasashen duniya ke yi na samar da mafita domin amfanin kowa.” Alfijir Labarai ta rawaito Paparoma …
Daga Aminu Bala Madobi Wasu jiga-jigan ‘yan siyasa uku a Najeriya Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, Rabi’u Kwankwaso na jam’iyyar NNPP da Peter Obi Na …
Kamen na shi ya biyo bayan fallasa sanarwar gargadin harin ta’addanci da za a kai kan layin dogo na Abuja zuwa Kaduna. Alfijir Labarai ta …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sabbin ministocinsa bayan Majalisar Dattawan kasar ta tantance su. Alfijir Labarai ta rawaito rantsuwar na zuwa ne …