Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Rashin Iya Mulki Ya Janyo Rashin Tsaro A Arewa Maso Yammacin Najeriya – Kashim

Posted onSeptember 2, 2023September 2, 2023

Yana da matukar muhimmanci ga arewa ta fara shirin sake fasalin yankin da kuma sake farfado da shi don sake mayar da shi domin a …

Gwamnatin Kano, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamanan Kano Ya Sake Naɗa Sabbin Mukamai 57

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa sabbin muƙamai da za su taimaka mar a cikin ƙunshin gwamnatinsa. Alfijir Labarai ta rawaito a wata …

Labarai

Gwamna Ya Kaddamar Da Fara Gine-Ginen Makarantu 62 Da Tituna

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya kaddamar da fara aikin gina kananun makarantu 62 a fadin jihar.  Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan a lokacin da …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 910 / Siyarwa …

Jigawa, Labarai

Ɓarayi Sun Sace Kayan Sama Da Naira Miliyan 20 A Matatar Ruwa

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Wasu ɓarayi ne sun kai hari a matatar ruwa ta Birninkudu da ke karamar hukumar Birninkudu a jihar Jigawa, inda suka lakaɗa wa ma’aikata duka …

Labarai, NLC

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Ta kuma bukaci a sake duba mafi karancin albashi daga N30,000 zuwa N200,000, Alfijir Labarai ta rawaito kungiyar Kwadago ta Nijeriya NLC, za ta fara …

Labarai

Kamaru Da Ruwanda Sun Kori Janar Na soji Samada 1000 Sakamakon Juyin Mulki A Gabon

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Bayan Kwamitin zaman lafiya da tsaro na Tarayyar Afirka ya dakatar da kasar Gabon kan hambarar da gwamnatin shugaba Ondimba Ali …

ECOWAS, Labarai

Dalilan Da Yasa Har Yanzu Sojojin Ecowas Ba Su Afkawa Nijar Ba – Tuggar

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Ya zuwa yanzu za a iya cewa an kai wani mataki na kiki-kaka a yunƙurin mayar da mulkin demokuraɗiyya a jamhuriyar Nijar. Sojojin da suka …

ECOWAS, Labarai

Atiku Abubakar Ya Magantu Kan Shugabannin ECOWAS

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Ku mayar da hankali kan cutar da ke haifar da juyin mulki Alfijir Labarai ta rawaito Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, …

ECOWAS, Labarai

ECOWAS Ta Karyata Cewa Tana So Sojojin Nijar Su Miƙawa Farar Hula Mulki Nan Da Wata 9

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

“Rahoton, wanda aka yi shi da Faransaci… na karya ne, kuma ya kamata a dauke shi a matsayin labarin karya,” in ji ECOWAS.  Alfijir Labarai …

Labarai

Dan Daba Ya Yiwa Dan Jarida Dukan Tsiya A Cikin Gidan Gwamnati

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Dogo dai an ce ya yi kaurin suna wajen cin zarafin duk wanda yake ganin makiyi ne ga gwamnan jihar. Alfijir Labarai ta rawaito wani …

APC, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Kori Mambobi 84 Bisa Yi Wa Jam’iyyar Zangon Ƙasa

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

A jiya Laraba ne jam’iyyar, APC, reshen jihar Osun, ta sanar da korar mambobinta 84, bisa aikata laifukan yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa. Alfijir Labarai ta …

Faransa, Labarai

Sojojin Nijar Sun Umarci Ƴan Sanda Su Fitar Da Jakadan Faransa Daga Ƙasar

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Sojojin sun ce jakadan Nijar ya yi amsa gayyatar da suka yi masa. Alfijir Labarai ta rawaito sojojin Nijar sun kwace kariyar diflomasiyya da jakadan …

Labarai

Zargin Badaƙala! Majalisar Najeriya Ta Fara Binciken Kashe Biliyan 81 A Kano Da Jihohi 10

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Jihohin sun haɗa da Kebbi da Sokoto da Zamfara da Katsina da Kano da Jigawa da Bauci da Gombe da Adamawa da Yobe da kuma …

Labarai

Abubuwan Da Ke Saka Juyin Mulki Sake Dawowa A Afirka

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Najeriya ma ta yi ƙaurin suna a juyin mulki inda ta fuskanci matsalar har sau takwas tun bayan samun ‘yancin kanta a watan Janairun 1966 …

Labarai, Nigerian Army

Duk Sojan Da Ba Zai Yiwa Shugaba Tinubu Biyayya Ba Ya Ajiye Aikin – Janar Takuti Usman

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Dole ne ku zama sojoji masu horo, ku zama sojoji masu aminci. Alfijir Labarai ta rawaito Babban kwamandan runduna ta 81 ta Najeriya (NA), Manjo …

Labarai

Duk Mijin Da Ya Saki Matarsa Zai Biya Kuɗin Da Gwamnati Ta Kashe Masa – Mal Daurawa

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Hukumar Hisba dake jihar Kano ta bayyana cewa za ta daura wa mata 1,800 aure sannan za ta yi wa mata kayan gara na daki. …

Alamuran Yau Da Kullum, Labarai

Shugaban Najeriya Tinubu Ya Magantu Kan Sabon Juyin Mulkin Sojojin Gabon

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Tinubu ya yi ala wadai da juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar Gabon, yana mai cewa, “mulkin kama karya” yana yaduwa a fadin …

Alamuran Yau Da Kullum, Labarai

Sojoji Sun Sanar Da Janar Nguema A Matsayin Shugaban Ƙasar Gabon

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Jagororin sojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun sanar da Janar Brice Oligui Nguema a matsayin shugaban ƙasar na riƙon-ƙwarya. Lamarin na faruwa …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Posts pagination

‹ 1 … 127 128 129 130 131 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab