Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu ta sake soke nasarar dan majalisar tarayya na NNPP

Kotun sauraron ƙarar zaɓe da ke jihar Kano, ta soke nasarar da Hon Idris Dankawu na jam’iyar NNPP ya samu ta ɗan majalisar dokoki tarayya da ya gudana a watan Fabrairu 2023.

Hakazalika kotun ta tabbatar da Hon Manniru Babba Ɗan’agundi na Jam’iyar APC a matsayin ɗan majalisar dokoki ta ƙasa mai wakiltar ƙaramar hukumar Kumbotso a jihar Kano.

Sauran bayanai na nan tafe…

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@musa_bestseller

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *