Hukuncin ya tabbatar da zaben da ya bayyana Mutfwang a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 525,299 yayin da Yilwatda ya samu kuri’u 481,370. …
Hukuncin ya tabbatar da zaben da ya bayyana Mutfwang a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 525,299 yayin da Yilwatda ya samu kuri’u 481,370. …
Yadda fitaccen dan kwallon kafar Duniya Cristiano Ronaldo ya caba ado da shigar Larabawa ya rike takobi. Yaya kuka ga wankan nasa. Allah ka haska …
Wasu manyan ‘yan wasan Manchester United sun fusata da kociyan kungiyar Erik ten Hag kan yadda aikin gola David de Gea ya kare da rashin …
An shigar da buƙatar gaggawar ne yayin da Jami’ar Jihar Chicago ke shirin fara fitar da bayanan karatun a yau Juma’a da yamma. Alfijir Labarai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
“Muna so mu yi amfani da wannan hanya domin mu gargade shi, da ya nisanta kansa daga jam’iyyar NNPP, ba ma son cin amana a …
Gwamnatin Tinubu ta biya tallafin mai na N169.4bn a watan Agusta, duk da tabbacin da ya bayar cewa biyan tallafin ya zama tarihi Alfijir Labarai …
Wani matashi ɗan ƙasar Pakistan mai shekaru 35 ya angoce da wata dattijuwa ‘yar shekara 70 mutuniyar ƙasar Canada. Alfijir Labarai ta rawaito Na’eem ya …
Don Allah Gwamnati da Jami’an Tsaro tare da Alkalai Kuji Tsoron Allah ku yiwa Kano da kanawa Adalci. Alfijir Labarai ta rawaito young Sheikh Zariya …
Shugaba Bola Tinubu na shirin bayyana sabon mafi karancin albashin ma’aikatan Najeriya nan da mako mai zuwa, kamar yadda Comrade Festus Osifo, shugaban kungiyar ‘yan …
Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna da ke Kano ta bayyana dan takarar jam’iyyar APC, Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano. Alfijir …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya mayar da martani kan nasarar da jam’iyyarsu ta samu a kotun sauraron kararrakin zaben gwamna …
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sanya dokar hana fita ta tsawon sa’a 24, bayan yanke hukuncin kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaɓen gwamnan jihar. Wata sanarwa …
Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna na APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwanan Kano Karin Bayani na nan tafe…
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke wani matashi dan shekara 27 da ke yin sojan gona a matsayin jami’in tsaro na DSS Alfijir Labarai …
Kotun sauraron korafe-korafen zaɓen gwamnan jihar Bauchi, a yau ta tabbatar da nasarar da gwamna Bala Mohammed na jam’iyar PDP, ya samu a zaɓen ranar …
Domin karramawa da martaba kwastomominsu saboda ayyukan sa na duniya na gida da waje, TAJBank Limited, mai ba da sabis na banki mafi saurin bunƙasar …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya da su kara nuna himma wajen murkushe ayyukan ta’addanci da zagon kasa ga tattalin arzikin …
Alkalan suna karanta hukuncin ne daga wani wuri, lauyoyin bangarorin da ke shari’ar kuma suna zaune a cikin kotun suna kallon su ta majigi Kotun …