Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan ‘yan sandan jihar Anambra, Ikioye Orutugu, ya bayar da umarnin tsare wasu ‘yan sanda uku masu mukamin sufeta bisa zargin …
Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan ‘yan sandan jihar Anambra, Ikioye Orutugu, ya bayar da umarnin tsare wasu ‘yan sanda uku masu mukamin sufeta bisa zargin …
Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani kwamitin bincike na musamman da zai duba gobarar da ta tashi a kasuwar wayoyi ta Farm Centre. Sakataren …
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya aike da sakon jajantawa Yan kasuwar waya ta Firm Centre dake Kano. Alhaji Aminu Ado Bayero …
Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar kare haƙƙin ɗan Adam da ɗorewar tattalin arziki, wato SERAP, ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da naɗa wasu …
Tsohon Babban Hafsan Sojin Kasa, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya tsallake rijiya da baya a ranar Juma’a bayan da mayakan Boko Haram suka …
Wani ɗan ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan da ya nemi ya miƙa masa wayar da ke hannunsa. Alfijir labarai ta rawaito cewa a …
Fitaccen Jarumin Masana’antar shirya Fina-finai ta Kannywood Adam A. Zango, ya gamu da haɗarin mota akan hanyarsu daga Kaduna Zuwa Kano, wanda hakan ya tada …
Hukumar Alhazai ta Ƙasa, NAHCON, ta tabbatar da gobara a wani otal mai ɗauke da alhazan Nijeriya 484 da ke titin Shari Mansur a birnin …
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi ll ya baiwa ƴan kasuwar waya ta Farm Centre tallafin Naira miliyan 10 sakamakon gobara da ta ƙone shaguna da rumfuna …
Kwamishina Waiya ya taya Gwamna Abba, Kwankwaso da al’ummar Kano Barka da Sallah Kwamishinan ma’aikatar yada labarai da harkokin cikin gida, ta jihar Kano Com. …
Daga Aminu Bala Madobi An yi jana’izar wani matashiya Mai shekara 22 mai suna Feranmi Akin-Akinye wanda ya fado daga bene me hawa 26 na …
The National Agency for Food and Drug Administration and Control has alerted Nigerians about the health risks associated with some Dove-branded cosmetic products recently banned …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alh Musa Jidda Ɗan Adalan Muni Sarki yayi kira ga al’umma musamman matasa kan rungumar zaman lafiya yayin shagulgulan bikin Sallah ke zuwa da kuma …
Allah ya yiwa dattijo Farfesa Jibril Aminu rasuwar a yau Alhamis Ranar Arfa. Kafin rasuwarsa, ya taba rike mukamin ministan ilimi da ministan man fetur …
An gano Yaro dan shekara 17, bayan shafe shekaru biyu yana amfani da sunan dan Gidan Gwamnan Kano domin damfara Wani Yaro dan shekara 17 …
Kotun Koli a yau Laraba ta kawo ƙarshen kusan shekaru goma sha tara na shari’a kan kujerar sarautar Gwandu, inda ta soke hukuncin da ya …
Aƙalla yara goma sha ɗaya ne suka rasa rayukansu a jihar Kaduna da ke arewacin Nijeriya bayan wani tarin yashi ya rufta kansu yayin da …
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da fitar da naira biliyan biyu nan take domin sake gina dukkan gidajen da ambaliyar ruwa ta shafa a …