Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta kama kilo 13,125 na miyagun kwayoyi tare da cafke mutane 793 a babban …
Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta kama kilo 13,125 na miyagun kwayoyi tare da cafke mutane 793 a babban …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a ranar Talatar ya yi wa fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa, sannan …
Alfijr ta rawaito Magoya bayan jam’iyyar adawa ta NNPP a jihar Kano sun fara zanga-zanga kan shirin kawo Balarabe Sule, tsohon babban jami’in tsaro na …
Alfijr ta rawaito wani ma’aikacin tsafta, Samson Daniel, an yanke masa hukuncin daurin watanni 10 a gidan yari bisa samunsa da laifin satar naira 900,000 …
Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …
Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye abkuwar haɗurra ta Najeriya (FRSC), ta ce wasu mutane su goma ‘yan gida ɗaya kuma yan asalin jihar Kano sun …
Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …
Alfijr ta rawaito wani fusataccen sojan Nijeriya ya dauki bindiga ya kashe Kwamandansa, da wasu sojoji biyu, daga bisani ya kashe kansa da a sansanin …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunus ya bayar da belin Naira Miliyan 500 ga Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar …
Alfijr ta rawaito Sama da mako guda bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, Amurka ta ce zaɓen ya ya gaza cimma yadda ‘yan …
Alfijr ta rawaito Jami’an ƴan sanda sun gano shirin wasu ’yan siyasa na dauko hayar Gungun ’yan daba zuwa Jihar Kano don tayar da rikici …
Alfijr ta rawaito wausu yan bindiga da ba a tantanceba, sun kashe hakimi Maigari a karamar hukumar Rimin Gadoa jihar kano, Aih Dhiru Abba . …
Alfijr ta rawaito Shahararren dan wasa Cristiano Ronaldo ya lashe kyautar gwarzon dan wasan watan Fabrairu na kungiyar Al-Nassr ta kasar Saudiyya. Ronaldo ya bayyana …
Alfijr ta rawaito Shugaban masu rinjaye na Majalisar Wakilai, Alhasan Ado Doguwa da ke fuskantar shari’a bisa zargin kisan kai a jihar Kano ya danganta …
Allah ya yiwa Abdullahi Sani Abacha Rasuwa, ya rasu a yau Asabar. Allah ubangiji ya gafarta masa Allah ya bawa iyaye da ƴan uwa hakurin …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘Yan sandan Jihar Ogun, Frank Mba, a ranar Juma’a ya nuna cewa zai binciki zargin yunkurin Gwamna Dapo Abiodun zuwa wasu …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito wani Jigon a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Sani Abdullahi Wamban Shinkafi, ya ja hankalin shugaban kasa …