Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Asiwaju Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Asiwaju Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben …
Alfijr ta rawaito cewa Alasan Ado Doguwa na kan hanyarsa ta zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin Umrah, in da aka cafke shi a …
Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun mata, a karkashin kungiyar ‘Angry Nigerian Women’ a yau Talata sun mamaye babban titin da ke kan hanyar zuwa babban …
Daga Kamaluddeen Ahmad A yayin da Najeriya, kasa mafi karfin tattalin arziki a Afirka, kasa ta bakwai mafi yawan al’umma a duniya, mai dauke da …
Alfijr ta rawaito akalla gwamnoni shida masu barin gado sun gaza a yunkurinsu na tsallakawa majalisar dattawan Najeriya bayan wa’adinsu biyu na shekara takwas kowanne. …
Alfijr ta rawaito Alkalan kotun daukaka kara ya mutu a cikin kotun lokacin shari’ar rana. Mai shari’a Lokulo-Sodipe har zuwa rasuwarsa yana daya daga cikin …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe ta Kasa INEC ta sanar da sunan Malam Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 740/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Rivers ta sanar da kama wasu jami’anta uku bayan da suka bayyana a wani faifan bidiyo …
Alfijr ta rawaito akarshe dai Honourable Abdurahman kawu Sumaila ya lashe zaben Kano ta Kudu a Jam’iyyar NNPP Ya samu Nasara akan Sanata Kabiru Gaya …
Alfijr ta rawaito jam’iyyar APC ta kasa samun nasara a sakamakon zaben karamar hukumomin jihar da aka gudanar a ranar Asabar. Hukumar zabe mai zaman …
Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 Daga Cikin 44 A Kano na shugaban ƙasa …
Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya a jihar ta kori karar da ke kalubalantar tsayar da Mohammad Abacha, a matsayin dan takarar gwamnan jihar …
Alfijr ta rawaito hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano 1- Garun Malam LGA Returning …
Alfijr ta rawaito Wasu bata-gari da ba a gano ko su wane ne ba sun cinna wa ofishin INEC na karamar hukumar Takai wuta. Wani …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito sakamakon irin fitowar da Mata sukayi kwansu da kwarkwatan su wurin jefa kuri’a a kasannan , ciki har …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sanar da bai wa ‘yan kasuwar da gobara ta ƙona musu shaguna, tallafin naira …
Alfijr ta rawaito Wata gobara ta tashi a kasuwar garin Maiduguri jihar Borno wato Kasuwar Monday Market. Gobarar, ta tashi ne a daren jiya ta …