Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 161136 27826 1787843515332
English

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026
IMG 20260826 WA0178
English

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026
IMG 20260826 WA0755
English

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026

LATEST POSTS

IMG 161136 27826 1787843515332

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026 English
IMG 20260826 WA0178

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026 English
IMG 20260826 WA0755

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026 English
FB IMG 1765017840902

MAAUN: The shinning light among Private Universities in North-West

Posted onAugust 26, 2026 English
Labarai

Najeriya Ta Samu Tallafin Dala Miliyan 9 Don Yin Allurar Riga Kafin COVID-19

Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023
Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Naɗa Shugabannin Wasu Ma’aikatun Lafiya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …

Labarai

Wani Ɗan Kato Da Gora Ya Auri Wata Baturiya Da Su Ka Hadu A Shafin Sada Zumunta

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Wani matashi mai suna Hamman Joda Isa ya auri wata baturiya da a ke kira Diana Maria Lugunborg, an dai sha shagalin bikin masoyan ne …

Labarai

Tinubu Ya Aikawa Majalisa Sunayen Waɗanda Yake Neman Naɗawa Ƙarin Mukamai

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya rubutawa majalisar dattawa wasikar neman amincewar wasu mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya arewa maso gabas. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Tinubu Ya Ba Da Umarni  Sake Nazari Kan Shirin Tallafin N8,000

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci da a yi duban tsanaki kan batun baiwa ‘yan kasar mutum miliyan 12 tallafin naira dubu takwas kowanne a …

Business, Labarai

Kamfanin Man Jirgin Sama , Octavus Ya Musanta Zargin Siyarwa Max Air Gurbataccen Mai

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Octavus Petroleum Limited ya musanta zargin da ake yi masa na sayar da gurbataccen man jirgi ga kamfanin sufurin jiragen na Max Air Limited. Alfijir …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnan Kano Ya Ayyana Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci Ta 1445

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Sarkin Musulmi, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Larabar a matsayin ranar daya ga watan Almuharram na sabuwar …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 825 / Siyarwa …

Labarai

Farashin Man Fetur Ya Ƙara Tashi Gwauron Zabi A Najeriya

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Farashin litar man fetur ya tashi a sassa daban-daban na Najeriya a safiyar yau Talata. Alfijir Labarai ta rawaito masu ababen hawa a arewaci da …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Fara Binciken Zargin Karkatar Da Sama Da Bilyan N100

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, ta ce an fara bincike kan zargin karkatar da sama da kudaden kananan …

Labarai

Yadda Da Kudaden Waje Ke Ƙara Tashin Gwauron Zabi A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Sanata Kyari Ya Zama Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar APC

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa shiyyar Arewa Sanata Abubakar Kyari, ya karbi ragamar shugabancin jam’iyyar ta kasa bayan tabbatar da …

Labarai

Gudummawa Da Gwagwarmayar Sanata Abdulaziz Yari A Siyasar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Ahmad Jega Sanata Abdulaziz Yari, fitaccen jigo daga jihar Zamfara, a kwanakin baya ya fito kanun labarai yayin da ya tsaya takarar neman kujerar …

Labarai

Ba Sharholiya Zamu Yi Da Kuɗin Da Muka Ware Wa Kanmu Ba – Ƴan Majalisar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Abdu Ado K/Naisa Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 …

APC, Labarai

Shugaban APC Na Ƙasa Ya Magantu Kan Murabus Din Da Yayi Kan Kulla Shirin Tsige Shi

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Shugaban jam’iyyar, APC, na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya Lahadi, kamar yadda Daily Trust ta tattaro. Alfijir Labarai …

Business, Labarai

Nijeriya Ta Yi Gargadi Kan Yawan Samun Ruwa A Tankunan Mai Na Jiragen Sama

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Abdu Ado K/Naisa Hukumar da ke sa ido kan sufurin jiragen sama ta Nijeriya NCAA ta koka kan yadda ake yawan samun ruwa a …

Gwamnatin Kano, Labarai

Tsohon Kwamishinan Ganduje Ya Caccaki Jami’an Gwamnatin Jihar Kano

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Garba ya ce rashin fahimtar shugabanci ne ya sa wasu jami’an sabuwar gwamnatin ke yin kalaman da basu kamata ba. Alfijir Labarai ta rawaito wata …

Kwankwaso, Labarai

Ganduje, Matawalle Da Wasu Ka Iya Rasa Kujerun Ministocin Tinubu

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Da akwai alamu masu karfi dake cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki su …

Labarai

Tsige Ni Kan Gaza Samun Kashi 25 A Abuja Na Iya Haifar Da Rikici A Najeriya – Tinubu

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Lauyoyin sun yi jawabi a wani sashe na kundin tsarin mulkin kasar da ya ce dole ne dan takara ya samu kashi 25 cikin 100 …

Labarai

NDLEA Ta Kama Wata Lauya Da Wasu Mutane Dauke Da Tarin Miyagun Kwayoyi

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta kama wata lauya mai suna Ebikpolade Helen, wacce ta kware wajen hadawa da rarraba …

Posts pagination

‹ 1 … 255 256 257 258 259 … 375 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab