Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
IMG 194654 21626 1782067635188
Kano Labarai

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026
PXL 20260621 161502087~2
Current Affairs English

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
PXL 20260621 161502087~2

Breaking: PRP accuses Kwankwaso of attempting to control party tickets, threatens legal action

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Current Affairs, English
IMG 120335 21626 1782039829007

Martanin Kwamishina Waiya Ga AVM Ibrahim Umar Kan Zargin Gwamnatin Kano Da Badakala

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Gwamnatin Kano, Labarai
Labarai

Kungiyar Arewa Ta Bukaci A Kama Ministan Buhari

Alfijr ta rawaito wata ƙungiya mai rajin kare haƙƙin yan Arewa, CNF, ta yi kira da a kama tsohon ministan sufurin jiragen sama a lokacin …

By Musa Bestseller
Posted onJune 9, 2023June 9, 2023
Labarai

Hukumar Alhazai Ta Gindaya Sabbin Sharudda Ga Maniyyatan Nijeriya

Posted onJune 9, 2023June 9, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa daga yanzu ba za a yarda wani maniyyaci ya wuce adadin kwanaki biyar a …

Bola Tinubu, Labarai

Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Shekarun Ritayar Alkalai

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

Alfijr ta rawaito shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Alhamis ya rattaba hannu kan kudirin dokar da ya maida shekarun ritaya bai daya ga jami’an …

Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranar Hutu A Kasar

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 12 ga watan Yuni, a matsayin ranar hutu albarkacin Ranar Dimokuradiyya ta bana. Babban Sakataren Ma’aikatar Al’amuran …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Alhamis

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa Siya = 755 / Siyarwa …

Labarai

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Rusa Gidan Mai

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

Alfijr ta rawaito Mohammed Umaru Bago ya soke takardar shaidar zama gidan mai tare da bayar da umarnin rushe shi a Minna babban birnin jihar. …

Labarai

An Kama Wani Malamin Jami’a Yana Sace Wa Ɗalibai wayoyi A Aji

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

Alfijr ta rawaito an kama malamin Jami’a yana sace wa ɗalibai waya a Aji lokacin jarrabawa Mutumin wanda ya ke sanye da rigar kwat da …

Labarai

Abubuwan Tunawa Shekara 25 Bayan Rasuwar Janar Sani Abacha

Posted onJune 8, 2023June 8, 2023

Alfijr ta rawaito yau shekara 25 da rasuwar tsohon shugaban kasar Najeriya na mulki Soja, Janar Sani Abacha. A ranar 8 ga watan Juni 1998 …

Labarai

Fitaccen Sanata A Tarayyar Najeriya Ya Rasu

Posted onJune 8, 2023

Alfijr ta rawaito Sanata Clement Annie Okonkwo ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya. Okonkwo, wanda ya yi bikin cika shekaru 63 a …

Labarai

Best Medix Ya Fara Siyar Da Magunguna Akan Sari Da Siyan Ɗai Ɗai

Posted onJune 8, 2023

Best Medix Muna maraba da Costomominmu masu zuwa domin Cinikaya da mu. Shugaban rumbun saida magungunan Auwal M Lawal ne ya bayyana haka a wata …

Labarai

NNPP Ta Musanta Cewar Tinubu Ya Hana Gwamnan Kano Rushe Rushe

Posted onJune 7, 2023June 7, 2023

Alfijr ta rawaito jam’iyyar NNPP mai mulki a Kano ta musanta labarin da ake yaɗa wa cewa Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya hana Gwamnan …

Labarai

Tinubu Ya Umarci Gwamnatin Kano Da Su Dakatar Da Rushe Rushe

Posted onJune 7, 2023June 7, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya sa baki kan rusa gine-ginen da ake yi a Kano bayan wata ganawa da tsohon Gwamna Abdullahi …

Labarai

Innalillahi Wa inna Ilaihirraji un Allah Ya Yiwa Limamin Waje Rasuwa

Posted onJune 7, 2023June 7, 2023

Inna lillahi wa inna ilaihi rajiuuna ,Allah yayiwa Limamin waje sheikh Nasir Mahammadu Nasir(waziri murabus) rasuwa Za a sanar da lokacin janazarsa nan gaba kadan …

Labarai

Gwamnati Ta Sanar Da Ƙarin Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Posted onJune 7, 2023June 7, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Edo ta bayyana karin mafi karancin albashin ma’aikata kan tallafin man fetur Gwamnatin tace ta kara wa ma’aikata albashi mafi …

Labarai

Wasu Bata-Gari Sun Ragargaje Tare Da Kone Gidan Rediyo

Posted onJune 7, 2023June 7, 2023

Alfijr ta rawaito wasu bata-gari sun far wa tashar Kogi Radio 90.5 FM da ke Ochaja a Karamar Hukumar Dekina harin ne a safiyar Talata, …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Naɗa Sabon Shugaban Hukumar Fansho

Posted onJune 6, 2023June 7, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Alhaji Habu Muhammad Fagge a matsayin shugaban zartarwa na hukumar fansho …

Labarai

APC Ta Yi Allah Wadai Da Rusau Ɗin Da Gwamnatin Abba Gida Gida

Posted onJune 6, 2023June 6, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar jam’iyyar adawa a Kano wato APC ta yi Allah wadai kan abin da ta bayyana da cewa “kai farmaki ne kan …

Labarai

Tinubu Ya Samu Amincewar Majalisa Nada Sabbin mashawartab Na Musamman 20

Posted onJune 6, 2023June 6, 2023

Alfijr ta rawaito shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu amincewar majalisar dattawa domin nada sabbin mashawarta na musamman guda 20. Shugaban majalisar dattawa Ahmad …

Labarai

NLC Da TUC Sun Dakatar Da Shiga Yajin Aikin Da Suka Tsara.

Posted onJune 6, 2023June 6, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar Kwadago ta Kasa (NLC) tare da Kungiyar Ma’aikata  (TUC) sun dakatar da yajin aikin da suke yi shirin shiga kan batun …

Labarai

An Bukaci Tinubu Ya Mayar Da Mafi Karancin Albashi N200,000

Posted onJune 6, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar Kwadago ta TUC, ta bukaci Shugaban Kasa Bola Tinubu, ya mayar da mafi karancin albashi ya koma N200,000. Kungiyar ta ce …

Posts pagination

‹ 1 … 255 256 257 258 259 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab