Alfijr ta rawaito wasu ƴan Najeriya su biyar na cikin wasu mutum 11 da jami’an Hukumar Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi ta Saudiyya suka kama da …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan Najeriya su biyar na cikin wasu mutum 11 da jami’an Hukumar Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi ta Saudiyya suka kama da …
Alfijr ta rawaito Abdulmajid Dan-Bilki Kwamanda, ƙusa a jam’iyyar APC kuma na jikin Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gargaɗi zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu …
Alfijr ta rawaito Montana ta zama jihar Amurka ta farko da ta haramta amfani da manhajar TikTok da China ta kirkira a shafukan sada zumunta, …
Kungiyar kwallon kafa ta Man City ta samu tikitin kaiwa ga wasan karshe a gasar cin kofin zakarun nahiyar turai ta shekarar 2023, bayan da …
Alfijr ta rawaito Jami’an hukumar kwastam, reshen filin jirgin saman Murtala Muhammed, MMA da ke Legas sun kwace fakitin tramadol 23 wanda kudinsa ya kai …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 745/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito lambobin da ake amfani da su domin saka kudi, duba kudi da sauran su na Kamfanonin Sadarwa irin su MTN, AIRTEL, GLO, …
Alfijr ta rawaito Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 5 a wani yunkuri na tilastawa gwamnatin kasar …
Alfijr ta rawaito wasu masu garkuwa da mutane don neman kuɗin fansa sun harbe ɗan uwansu yayin da suke yunƙurin garkuwa da wasu mutane a …
Alfijr ta rawaito babban Lauyan Jihar Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Musa Lawan ya karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka bayar da ke rura wutar …
Alfijr ta rawaito an harbe wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka hudu a Najeriya da ke aikin jin kai a jihar Anambra bayan wani hari da …
Alfijr ta rawaito majalisar zartarwa ta kasa (FEC) karkashin jagorancin Yemi Osinbajo, ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda 36 a fadin …
Alfijr ta rawaito Kotun Majistare a Bauchi ta bayar da belin fitaccen malamin Musuluncin nan na jihar, Sheikh Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi. A ranar Talata …
Alfijr ta rawaito Bola Ahmed Tinubu, zababben shugaban kasa, da Rabi’u Musa Kwankwaso wanda ya daga tutar New Nigeria People’s Jam’iyyar (NNPP) a zaben shugaban …
Alfijr ta rawaito Wanda ya kafa Jami’ar Canada ta Najeriya, Abuja, Farfesa Adamu Abubakar-Gwarzo, ya tallafa wa kamfanin IMPR na Image Merchants Promotion Limited da …
Alfijr ta rawaito Wata kotun Majistare a Bauchi ta ba da umarnin tsare wani fitaccen malamin addinin Musulunci na jihar, Sheikh Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi …
Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Alfijr ta rawaito wata mata mai suna Zainab Ibrahim ta rasa ranta a kokarin raba fada tsakanin ‘ya’yanta maza biyu, Inusa da Usman. Duk da …
Alfijr ta rawaito aƙalla mutane 38 aka tabbatar da mutuwarsu ciki har da kananan yara da mata yayin wani harin ‘yan bindiga a garin Takalafiya …
Daga Mustapha Usman Alfijr ta rawaito Jibrin Baba Ndace, tsohon wakilin jaridar Blueprint a ɓangaren tsaro, ya bayyana cewa ya rubuta littattafai uku ne a …