Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …
Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …
Wani matashi mai suna Hamman Joda Isa ya auri wata baturiya da a ke kira Diana Maria Lugunborg, an dai sha shagalin bikin masoyan ne …
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya rubutawa majalisar dattawa wasikar neman amincewar wasu mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya arewa maso gabas. Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci da a yi duban tsanaki kan batun baiwa ‘yan kasar mutum miliyan 12 tallafin naira dubu takwas kowanne a …
Octavus Petroleum Limited ya musanta zargin da ake yi masa na sayar da gurbataccen man jirgi ga kamfanin sufurin jiragen na Max Air Limited. Alfijir …
Sarkin Musulmi, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Larabar a matsayin ranar daya ga watan Almuharram na sabuwar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 825 / Siyarwa …
Farashin litar man fetur ya tashi a sassa daban-daban na Najeriya a safiyar yau Talata. Alfijir Labarai ta rawaito masu ababen hawa a arewaci da …
Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, ta ce an fara bincike kan zargin karkatar da sama da kudaden kananan …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Daga Aminu Bala Madobi Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa shiyyar Arewa Sanata Abubakar Kyari, ya karbi ragamar shugabancin jam’iyyar ta kasa bayan tabbatar da …
Daga Ahmad Jega Sanata Abdulaziz Yari, fitaccen jigo daga jihar Zamfara, a kwanakin baya ya fito kanun labarai yayin da ya tsaya takarar neman kujerar …
Daga Abdu Ado K/Naisa Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 …
Shugaban jam’iyyar, APC, na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya Lahadi, kamar yadda Daily Trust ta tattaro. Alfijir Labarai …
Daga Abdu Ado K/Naisa Hukumar da ke sa ido kan sufurin jiragen sama ta Nijeriya NCAA ta koka kan yadda ake yawan samun ruwa a …
Garba ya ce rashin fahimtar shugabanci ne ya sa wasu jami’an sabuwar gwamnatin ke yin kalaman da basu kamata ba. Alfijir Labarai ta rawaito wata …
Daga Aminu Bala Madobi Da akwai alamu masu karfi dake cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki su …
Lauyoyin sun yi jawabi a wani sashe na kundin tsarin mulkin kasar da ya ce dole ne dan takara ya samu kashi 25 cikin 100 …