Alfijir Labarai ta rawaito kungiyar tsofaffin daliban makarantar GSS Goron Dutse ta yabawa gwambatin Kano bisa matakin da ta dauka na rushe shagunan da gine-ginen …
Alfijir Labarai ta rawaito kungiyar tsofaffin daliban makarantar GSS Goron Dutse ta yabawa gwambatin Kano bisa matakin da ta dauka na rushe shagunan da gine-ginen …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda Gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da rushe gine-ginen da ke cikin filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata. Motocin Rusau …
Daga Amina magaji Muhammad Alfijir Labarai ta rawaito wata rigima ta barke tsakanin masu shaguna da matasa (yan Daba) masu dibar ganima a makarantar chiranchi …
Alfijir Labarai ta rawaito an tsinci gawar wani sabon ango mai shekara 30, Usman Sani Goga, rataye a Karamar Hukumar Babura ta Jihar Jigawa. Marigayin, …
Alfijir Labarai ta rawaito ana ɗage rigar ne tsawon mita uku duk shekara don kare ta daga lalacewa sakamakon dandazon mahajjata. Haka nan kuma, ana …
Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro da ke aiki a harabar majalisar tarayya da ke Abuja sun cafke wasu hadiman ‘yan majalisa da ma’aikatan majalisar …
Allah ya yiwa Kani ga Alh Auwal Muhammad Lawal Shugaban Asibitin Best Choice da Best Medix Pharmacy & Store Hussain da Matarsa rasuwa lokaci guda. …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kano ta cigaba da rushe gine-ginen da akai ba bisa ka’ida ba. An rushe gine-ginen da ke filin wasa …
Alfijr ta rawaito Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta tabbatar da gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele a hannun ta. Hakan na kunshe ne …
Alfijr ta rawaito mazauna yankin Gwagwa da ke Abuja sun shiga cikin rudani da daren Juma’a sakamakon fashewar wata motar dakon iskar gas a cikin …
Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito Jami’an tsaro a ranar Juma’a sun kai farmaki gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Mattawalle. Rahotanni sun ce …
Alfijr ta rawaito cewa Damƙe Emefele na zuwa ne, awanni bayan da shugaban Kasa Bola Tinubu ya Sanar da dakatar da shi daga mukamin na …
Alfijr ta rawaito cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN). “Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya …
Alfijr ta rawaito Shugaba Bola Tinubu na ganawa da jagoran jam’iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso a fadar shugaban ƙasa, Abuja. Kwankwaso ne dan …
Daga RABI’U SANUSI Alfijr ta rawaito an bayyana kudurin tabbatar wa al’ummar jihar Kano samun ci gaba a gwamnatin mai girma gwamna Abba Kabir Yusuf …
Alfijr ta rawaito bankin raya kasa (DBN) ya ba da gudummawar kayyaki daban-daban ga gwamnatin jihar Kano don kara kaimi wajen samar da tsaftataccen muhalli. …
Alfijir ta ruwaito cewa Shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu ya Saka hannu yau Juma’a 09/06/23 akan dokar wutar lantarki ta shekarar 2023. Ita dai wannan …
Alfijr ta rawaito Shugaba Lourenço ya fara wa’adin mulki na biyu a shekarar da ta gabata da zimmar haɓaka tattalin arzikin ƙasar Shugaban Angola João …
Alfijr ta rawaito hukumar Jami’oi ta kasa ta bawa Professor Adamu Abubakar Gwarzo takardar shaidar amincewa da fara karatu a Sabbin Jami’oin sa da ya …