Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 161136 27826 1787843515332
English

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026
IMG 20260826 WA0178
English

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026
IMG 20260826 WA0755
English

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026

LATEST POSTS

IMG 161136 27826 1787843515332

Suspected vandal arrested in Bauchi, stolen electricity cables recovered

Posted onAugust 27, 2026 English
IMG 20260826 WA0178

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026 English
IMG 20260826 WA0755

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026 English
FB IMG 1765017840902

MAAUN: The shinning light among Private Universities in North-West

Posted onAugust 26, 2026 English
Kano, Labarai

Yadda Kansiloli Suka Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma A Kano

An dakatar da shugaban karamar hukumar Nassarawa, a jihar Kano Hon. Auwalu Lawan Shu’aibu daga aiki har zuwa wani lokaci. Alfijir Labarai ta rawaito dakatar …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023
DSS, Labarai

DSS ta Sake Damke Dakataccen Gwamnan Bankin Najeriya Emefiele

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Jami’an hukumar tsaron farin kaya DSS sun sake cafke dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan karkare zaman Kotu. Bayan arangama da jami’an hukumar gidan gyaran …

Labarai, Zamfara

Za’a Karrama Matar Da Ta Tsinci Makudan Kudade A Kasa Mai Tsarki – Amirul Hajji

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Amirul hajji na Jihar Zamfara, Alhaji Musa mallaha ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Zamfara zata Karrama hajiya A’isha Ibrahim Nahuce wadda …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 858 / Siyarwa …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kwace Tabar Wiwi Mai Nauyin Kilogiram 1,500 A Jihar Kano

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

“Muna ci gaba da taka-tsan-tsan tare da sadaukar da kai wajen tabbatar da doka da kuma kare al’ummar jihar Kano.” Alfijir Labarai ta rawaito a …

Labarai

Kotu Ta Bada Godwin Emefiele Kan Naira Miliyan 20

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Legas ta bayar da belin Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya CBN a kan kudi naira …

Labarai

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a yunkurin da ta ke yi na janye “yan sanda da ke ba …

Labarai

Wata Sabuwa! Ƴan bindiga Sun Sace Wani Kasurgumin Boka

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin jihar Anambra, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga …

Labarai

An Kama Wasu ‘Yan Bindiga 2 da Ake Zarginsu Da Shirin Ta Da Bam A Gidan Atiku

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne a yunkurin su kai mummunan hari …

Labarai

Wasu Dalibai Sun Ragargaza Wani Malami Kan Hana Su Satar Jarrabawa

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …

Labarai

Yadda ’Yar Shekara 3 Ta Zama Miloniya Daga Zuwa Sayen Burodi

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Masu iya magana sun ce ‘Dare daya Allah kan yi Bature”kamar yadda hakan ta faru ga wata ’yar karamar yarinya da ta je sayen burodi …

Labarai

Sunayen Ministoci Da Za’a a Saki Za Su Girgiza Yawancin Yan Najeriya – Majiya

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

“Za a bayyana jerin sunayen wadanda aka nada a wannan makon, kuma zan iya gaya muku cewa bayanan za su girgiza ‘yan Najeriya da dama. …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Za Tayi Watandar Naira biliyan 907 Ga Gwamnonin Kasar

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …

Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya N2m Ga Mutanen Da Aka yi Yunkurin Rugujewa Gidaje

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi naira …

Labarai

Shari ar Bidiyon Dala Da Akewa Ganduje Ta Dauki Wani Sabon Salo A Kano

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano, ta ce fitaccen lauyan nan dan rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 855/ Siyarwa = …

Labarai

Wata Sabuwa: Gwamna Ya Kori Wasu Sarakunan Gargajiya Guda Shida

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Hukumar ma’aikata ta karamar hukumar ta amince da korar wasu sarakunan gargajiya guda shida Alfijir Labarai ta rawaito gwamnatin …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Makarantu Uku (Principals)

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun Sakandare uku nan take saboda sun kasa aiki. Alfijir Labarai ta rawaito Makarantun …

Labarai

Sarkin Kano Ya Bukaci Hakimai Da Dagatai Da Masu Unguwanni Su Marawa Yunkurin Hukumar Tsaro Baya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Hakimai da dagatai da masu unguwarni su marawa yunkurin Hukumar tsaro ta cikin al’umma baya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Mayar Da Martani Kan Murabus Din Alkalin Kotun daukaka

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa wani mamba a kwamitin mutum biyar na kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, …

Posts pagination

‹ 1 … 254 255 256 257 258 … 375 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab