Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 755/ Siyarwa = …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 755/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito yau litinin ne ake sa ran bude aikin matatar man fetur ta Dangote, wani reshen kamfanin Dangote Industries Limited dake jihar Legas. …
Alfijr ta rawaito Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya ta koma bakin aiki bayan yajin aikin gargadi da mambobinta da ke aiki a asibitocin …
Alfijr ta rawaito a kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban Muhammadu Buhari na ganin an gyara harkokin ilimi, domin a samunsa mai inganci ya sa …
Alfijr ta rawaito Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce za ta fara aikin jigilar maniyyata hajjin bana zuwa ƙasa mai tsarki …
Alfijr ta rawaito akalla mutane tara ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata, lokacin da wasu magoya bayan kwallon kafa suka bankara daya …
Alfijr ta rawaito fashewar wani shagon walda da ke karamar hukumar Isa ta jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu tare da jikkata wasu …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta kori manajan daraktan hukumar kula da filayen tashi da sauka da tashin jiragen sama na tarayyar Najeriya kaftin Rabiu …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan kasar Pakistan takwas a yayin da suke gudanar da aikin Umrah ƴan ƙasar Pakistan sun mutu, wasu shida kuma suka …
Alfijr ta rawaito cikin daren ranar Asabar wasu fusatattun matasa sun yi dirar mikiya kan ƴan fashin wayar a unguwar Kabuga dake birnin Kano, har …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan Ilimi na jihar Kano ya jinjinawa gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, bisa amincewa Da sakin kudin jarrabawa ga daliban dake shirin …
Alfijr ta rawaito an haifi jariri mai fuska biyu a wani kauye da ke arewacin Indiya, inda mahaifiyar take samun sauki, kamar yadda mahaifinta ya …
Alfijr ta rawaito Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci a Najeriya ta ce wasu ‘yan siyasa da take zargi da rashawa na ƙoƙarin ficewa …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar zamfara, Bello Matawalle ya zargi shugaban EFCC Abdulrasheed Bawa da neman cin hancin dala miliyan biyu daga gare shi. Matawalle …
Alfijr ta rawaito Kotun Majistiri mai lamba 69 da ke Kasuwar Sabon Gari a Kano ta soma sauraron ƙarar da Asiya Balaraba Ganduje ta kai …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 750/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Oluwatoyin Sakirat Madein a matsayin sabuwar Akanta Janar na Tarayya. Hakan na kunshe ne …
Alfijr ta rawaito Shugaban bankin First City Monument Bank (FCMB), Otunba Michael Subomi Balogun, ya rasu. Balogun, Olori Omo-Oba na Ijebu-land, ya rasu ne a …
Alfijr ta rawaito wasu gungun likitocin kasar Saudiyya, a ranar Alhamis, ta yi nasarar raba wasu tagwayen ‘yan Najeriya Hassana da Hassina. Nasarar na zuwa …
Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano, ta soke zaben zababben gwamnan jihar Abia, Dr Alex Otti da daukacin ‘yan …