Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 20260504 WA0202
Education English

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 20260316 WA0356
English ICPC

Court Declines Jurisdiction in Suit Seeking to Restrain ICPC from Investigation

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 001414 03526 1777763688387
English Katsina

“I’m Back With Purpose: Damale Returns Under ADP Banner

Posted onMay 3, 2026May 3, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260504 WA0202

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 Education, English
IMG 20260316 WA0356

Court Declines Jurisdiction in Suit Seeking to Restrain ICPC from Investigation

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
IMG 001414 03526 1777763688387

“I’m Back With Purpose: Damale Returns Under ADP Banner

Posted onMay 3, 2026May 3, 2026 English, Katsina
IMG 214754 02526 1777754891148

Presidential Media Team Inspects Solar Energy Project At AKTH And Others Federal Projects in Kano

Posted onMay 2, 2026May 2, 2026 Current Affairs, English
Labarai

Buhari ya Naɗa Sha’aban Sharada Shugaban Hukumar Kula Da Almajirai

Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada ɗan majalisar Karamar Hukumar Binnin Jihar Kano mai barin gado Sha’aban Ibrahim Sharada matsayin sabon kwamishinan …

By Musa Bestseller
Posted onMay 29, 2023
Labarai

Kotu Ta Tsige Sufeto Janar Din Ƴan Sandan Najeriya Usman Alkali Baba

Posted onMay 28, 2023May 28, 2023

Alfijr ta rawaito Baban kotun Tarayya dake Akwa Ibom ta tsige Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya daga ci gaba da nuna kansa a matsayin …

Labarai

Masu Kwacen Waya Sun Zama ’Yan Fashi Da Makami A Kano– Gwamnati

Posted onMay 28, 2023May 28, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano ta ce daga yanzu kwacen waya ya zama daidai da fashi da makami a Jihar. Hakazalika duk wanda aka …

Labarai

Wasu Fusatattun Matasa A Safiyar Lahadi Sun Rufe Wani Gidan Rediyon

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun matasa, a safiyar Lahadi, sun rufe gidan Rediyon Najeriya, Amuludun FM 99.1 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Wata majiya …

Labarai

Majalisar Wakilai Za Ta Yi Zaman Gaggawa A Yau Lahadi Da Karfe 1 Na Rana

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar wakilai za ta yi zaman gaggawa a yau da karfe 1 na rana. Wannan yana a matsayin sanarwa zuwa ga membobi, …

Labarai

Jawabin Banƙwana: Buhari Yace Yana Da Tabbacin Barin Mulki Fiye Da Yadda Ya Karba

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito Muhammadu Buhari ya ce yana da tabbacin zai bar mulki da Najeriya a 2023 fiye da yadda aka yi a 2015. Shugaban …

Gwamnatin Kano

Ganduje Yayi Jawabin Banƙwana Tare Da Shirin Mika Mulki Yau Lahadi

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito yau Lahadi gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai mika ayyukan jihar a hukumance ga zababben gwamnan, Engr. …

Labarai

Mutane 5 Ne Suka Mutu Yayin Da Wata Mota Ta Kunna Kai Cikin Kwalabati

Posted onMay 27, 2023

Alfijr ta rawaito Mutane 5 ne suka mutu yayin da wata mota ta kutsa cikin magudanar ruwa a ranar Asabar da ke gabar kogin Neja …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onMay 27, 2023

Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Labarai

Gwamna Masari Ya Fashe Da Kuka Yayin Jagorantar Zaman Majalissar Zartarwar Na Ƙarshe

Posted onMay 27, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya sha kuka raɓe-raɓe a ya yin da ya jagoranci zaman majalissar na banƙwana da …

Labarai

An Tsige Kakakin Rundunar ‘Ƴan Sandan Katsina Bayan Ya Gallazawa ‘Yar Jarida

Posted onMay 27, 2023May 27, 2023

Alfijr ta rawaito babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ya bayar da umarnin mika jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu Ga Ma’aikata

Posted onMay 27, 2023May 27, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu ga ma’aikata a fadin kasar nan, Ministan harkokin …

Labarai

Shugaba Buhari Yayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ministocinsa

Posted onMay 27, 2023May 27, 2023

Alfijr ta rawaito kwanaki biyu ya kare wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari fadar shugaban kasa ta ce ministocin sa da za su tafi, kar …

Labarai

Zaɓaɓɓen Gwamnan Kano Ya Bayyana Kadarorinsa kwanaki kadan Kafin karɓar mulki

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito zababben Gwamnan Kano mai jiran gado Abba Kabir Yusuf ya ayyana kaɗarorin da ya mallaka ga hukumar ɗa’ar ma’aikata.  Sanarwar da ofishin …

Labarai

An Zubar Da Ruwan Wani Dam Saboda Neman Wayar Salula

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito an dakatar da wani jami’in gwamnatin India bayan ya bayar da umarnin janye ruwan wani dam domin gano wayarsa ta salula. An …

Labarai

Bayan Kwankwaso Ya Ƙaddamar Da Ayyuka Gwamnatin Kaduna Ta Rushe Wasu Tarin Gine-Gine

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Hankali ya tashi a Kaduna yayin da wasu gine-gine sama da 40 da suka hada da Coci 12 da gwamnatin jihar Kaduna …

Labarai

Ya Kamata A Ƙirƙirar wa Tsoffin Matan Shugabannin Ƙasa Wani Gata Bayan Barin Mulki – Aisha Buhari

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito mai dakin shugaban kasa mai barin gado, Aisha Buhari, ta yi kira da a yi amfani da wasu gata irin na samar …

Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Rarara Da Ake Zarginsa Da Kin Biyan Bashi

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun shari’ar addinin musulnci dake zaman ta a Unguwar Danbare karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta dage ci gaba da …

Labarai

Kotu Tayi Watsi Da Karar PDP Ta Kuma Tabbatar Da Nasarar Tinubu

Posted onMay 26, 2023May 26, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun koli a Najeriya tayi watsi da ƙarar da jam’iyyar PDP ta shigar gaban ta, inda take buƙatar kotun ta tabbatar da …

Labarai

Yan Siyasa Kamata Yayi Su Gina Al’umma Ba Sace Dukiyar su Ba – Kwankwaso

Posted onMay 25, 2023May 25, 2023

Alfijr ta rawaito ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya bukaci ‘yan siyasa su gina jama’a …

Posts pagination

‹ 1 … 252 253 254 255 256 … 358 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab