Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada ɗan majalisar Karamar Hukumar Binnin Jihar Kano mai barin gado Sha’aban Ibrahim Sharada matsayin sabon kwamishinan …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada ɗan majalisar Karamar Hukumar Binnin Jihar Kano mai barin gado Sha’aban Ibrahim Sharada matsayin sabon kwamishinan …
Alfijr ta rawaito Baban kotun Tarayya dake Akwa Ibom ta tsige Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya daga ci gaba da nuna kansa a matsayin …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano ta ce daga yanzu kwacen waya ya zama daidai da fashi da makami a Jihar. Hakazalika duk wanda aka …
Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun matasa, a safiyar Lahadi, sun rufe gidan Rediyon Najeriya, Amuludun FM 99.1 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Wata majiya …
Alfijr ta rawaito Majalisar wakilai za ta yi zaman gaggawa a yau da karfe 1 na rana. Wannan yana a matsayin sanarwa zuwa ga membobi, …
Alfijr ta rawaito Muhammadu Buhari ya ce yana da tabbacin zai bar mulki da Najeriya a 2023 fiye da yadda aka yi a 2015. Shugaban …
Alfijr ta rawaito yau Lahadi gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai mika ayyukan jihar a hukumance ga zababben gwamnan, Engr. …
Alfijr ta rawaito Mutane 5 ne suka mutu yayin da wata mota ta kutsa cikin magudanar ruwa a ranar Asabar da ke gabar kogin Neja …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya sha kuka raɓe-raɓe a ya yin da ya jagoranci zaman majalissar na banƙwana da …
Alfijr ta rawaito babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ya bayar da umarnin mika jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu ga ma’aikata a fadin kasar nan, Ministan harkokin …
Alfijr ta rawaito kwanaki biyu ya kare wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari fadar shugaban kasa ta ce ministocin sa da za su tafi, kar …
Alfijr ta rawaito zababben Gwamnan Kano mai jiran gado Abba Kabir Yusuf ya ayyana kaɗarorin da ya mallaka ga hukumar ɗa’ar ma’aikata. Sanarwar da ofishin …
Alfijr ta rawaito an dakatar da wani jami’in gwamnatin India bayan ya bayar da umarnin janye ruwan wani dam domin gano wayarsa ta salula. An …
Alfijr ta rawaito Hankali ya tashi a Kaduna yayin da wasu gine-gine sama da 40 da suka hada da Coci 12 da gwamnatin jihar Kaduna …
Alfijr ta rawaito mai dakin shugaban kasa mai barin gado, Aisha Buhari, ta yi kira da a yi amfani da wasu gata irin na samar …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun shari’ar addinin musulnci dake zaman ta a Unguwar Danbare karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta dage ci gaba da …
Alfijr ta rawaito Kotun koli a Najeriya tayi watsi da ƙarar da jam’iyyar PDP ta shigar gaban ta, inda take buƙatar kotun ta tabbatar da …