Tinubu Ya fitar Da Ma’aikatun Ministoci 21 Daga Cikin 45 Da Aka Tantance

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bai wa sababbin ministocin da ya nada ma’aikataun da kowannensu zai yi aiki a can.

Alfijir Labarai ta rawaito Mai magana da yawun shugaban kasar Ajuri Ngelale ne ya shaida wa manema labarai hakan a fadar shugaban kasa a ranar Laraba.

Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin na Dijita – Bosun Tijani

Ƙaramin Ministan Muhalli – Ishak Salaco

Ministan Kuɗi da Tattalin Arziki – Wale Edun

Ministar Harkokin Teku da Tattalin Arziki – Bunmi Tunji

Ministan Lantarki – Adedayo Adelabu

Ƙaramin Ministan Lafiya da Walwalar Al’umma – Tunji Alausa

Ministan Ma’adanai – Dele Alake

Ministan Yawon Buɗe-Ido – Lola Ade-John

Ministan Sufuri – Adegboyega Oyetola

Ministan Kasuwanci da Zuba Jari – Doris Anite

Ministan Wasanni – John Enoh

Ministan Abuja – Nyesom Wike

Ministar Al’adu – Hannatu Musawa

Ministan Tsaro – Muhammad Badaru

Ƙaramin Ministan Tsaro – Bello Matawalle

Ƙaramin Ministan Ilimi – Yusuf T. Sununu

Ministan Gidaje da Bunƙasa Birane – Ahmed M. Dangiwa

Ƙaramin Ministan Gidaje da Bunƙasa Birane – Abdullah T. Gwarzo

Ministan Kasafi da Tsare-Tsare – Atiku Bagudu

Ministan Muhalli (Kaduna)

Ƙaramar Ministar Abuja – Mairiga Mahmud

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook.   Alfijir Labarai
YouTube.     Best Seller Channel
Twitter.        @Musabestseller
Instagram.  @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai  👇

https://chat.whatsapp.com/Jmw5CBsPV6H3DbSgnlFUHM

One Reply to “Tinubu Ya fitar Da Ma’aikatun Ministoci 21 Daga Cikin 45 Da Aka Tantance”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *