Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Laraba a Abuja ta sake gurfanar da Husseni Ismaila (aka Maitangaran), wanda ake zargi da hannu wajen …
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Laraba a Abuja ta sake gurfanar da Husseni Ismaila (aka Maitangaran), wanda ake zargi da hannu wajen …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:10 Am H. Rana – 6.23 Am Zuhur …
Yanzu Haka a masana’antar suna yimin barazanar cewa ko na janye maganar da nayi na basu hakuri ko su dakatar dani daga harkar. Sunana Abdullah …
Bayan doguwar ganawa da ban baki da gwamnatin tarayya tayi a yau. Alfijir Labarai ta rawaito Gamayyar kungiyoyin kwadago a Najeriya na NLC da TUC …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu na shirin ganawa da shugabannin ƙasashen duniya a birnin Bissau na ƙasar Guinea domin halartar bikin cikar kasar shekara …
Kotun daukaka ƙara dake babban Birnin tarayya Abuja, mai kwamitin alkalai uku karkashin mai shari’a Uchechukwu Onyemenam, ta zauna a wannan domin sauraron bangarorin Abdullahi …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1120 / Siyarwa = …
Matar dai ta ce ta kasa gane hakikanin mahaifin dan nata a cikinsu Ana ta cece-kuce game da wanda ya kamata ya fara gaida wani …
Maku dai ya je kotun ne don raka dan takarar Gwamnan Nasarawa na PDP Alfijir Labarai ta rawaito wasu da ake zargin barayi ne a …
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kaddamar da kwamatin wocin gadi da zai fito da bukatun Najeriya yayin babban taron duniya, kan sauyi yanayi na …
Nuhu Ribadu ya ce an kama bata-garin da suka lakada wa shugaban NLC na Kasa duka kawo-wuka a Imo Alfijir Labarai ta rawaito Mai ba …
Uwargidan Tinubu ta ba da tallafi ga mata da marayun da sojoji suka mutu suka bari. Khalifa Muhammadu Sanusi II ya soki shekaru 8 na …
An tsinci gawar wani mutum mai suna Saleh Abdullahi mai shekaru 35 a duniya bayan ya rataye kansa a wani daki da ke unguwar Sharada …
Amma sai ta kasance maimakon mijin ya tsane ta, sai ita amarya ta bige da kara tsanar mijin nata. Alfijir Labarai ta rawaito wata sabuwar …
Ina tabbatar muku cewa gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ganin an samar da ingantaccen tsarin kula da tsaro don …
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce tsofaffin takardun kudi na N200, N500, da N1,000 za su ci gaba da zama a kan doka har abada. …
Mai shari’a Yusuf Halilu na babbar kotun babban birnin tarayya Abuja a Maitama, a yau Talata ya soke belin tsohon Akanta-Janar na Ƙasa, Ahmed Idris …
Daga Baba Usman Gama Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kara tsaro yayin da ake shirin yin hukunci a shari’ar zaben Gwamna a garin Abuja. …
Wani mazaunin garin Maraba da ke jihar Nasarawa, Muhammed Sani Zangina, ya shigar da kara kotu, inda ya zargi mawakin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, …