Wasu matasa a unguwar Kurna dake karamar hukumar fagge sun gudanar da zanga-zangar lumana a safiyar wannan rana ta Laraba, Saboda nuna fushin su kan …
Wasu matasa a unguwar Kurna dake karamar hukumar fagge sun gudanar da zanga-zangar lumana a safiyar wannan rana ta Laraba, Saboda nuna fushin su kan …
Hukumar dake kula da shari’a ta kasa (NJC) ta sha alwashin hukunta jami’an shari’a da suke da alhaki wajen haifar da rudani game da hukuncin …
Kakakin ’yan sandan jihar, Henry Okoye, ya tabbatar da faruwar lamarin, yana mai cewa sun shiga farautar wadanda suka aikata wannan mummunar ta’asa. Alfijir labarai …
Kotun daukaka kara da ke da zama a Abuja, ta yanke wani hukunci mai tsauri da ya haifar da tsige kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, …
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai bar ƙasar a ranar Laraba zuwa birnin Dubai na Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa domin halartar taron sauyin yanayi na COP28. …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya za ta karɓi rancen dala biliyan ɗaya don cike gibin kasafin kudi. Tinubu ya sake naɗa Mele Kyari shugaban …
EFCC ta koka kan yadda take yawan samun rahotanni na waɗanda aka cire wa kuɗi daga banki ba tare da saninsu ba kuma akasari ta …
Hantar Daba, ɗaya daga cikin riƙaƙƙun ‘yan daba a jihar Kano, ya miƙa kansa ga rundunar ƴansanda a jihar. Alfijir labarai ta raqaito cewar ‘yan …
Gidauniyar Zaks Foundation for Humanity (ZFH), wata kungiya mai zaman kanta da ke Abuja, wadda ke bi makarantu domin tallafa musu wajen magance matsalolin da …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu zai gabatar wa majalisa kasafin kuɗi na 2024. Alkalin alkalan Najeriya ya nemi alkalai su kare mutuncin shari’a. Gwamnatin …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Ya roƙi alƙalai da kada su damu da ra’ayin masu Zanga-Zanga, yayin da suke yanke hukuncin a kan batutuwa Alfijir Labarai ta rawaito babban alkalin …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da nada Alhaji Abdullahi Musa a matsayin sabon shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan …
Wata kotun shari’ar Musulunci ta bayar da umarnin yanke kafar hagu da hannun daman wanda ake tuhuma bisa laifin sata. Alfijir Labarai ta rawaito babban …
Daga Baba Usman Gama Ministan shari’a Lateef Fagbemi (SAN) ya bukaci ‘yan kasa da su goyi bayan ayyukan gyara kasa na Shugaba Tinubu. Haramta holewa …
Shugaban jam’iyyar APC a jihar ya ce ya shiga tsaka mai wuya bayan kalaman da Dederi ya yi. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Jam’iyyar APC …
Wani ɗan majalisar wakilan Najeriya a jihar Kebbi ya aurar da ‘yan mata marayu guda 100 a wajen wani ƙasaitaccen biki da aka gudanar ranar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:14 Am H. Rana – 6.29 Am Zuhur …