Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International a Najeriya ta gudanar da taron manema labarai da masu fafutuka da kungiyoyin kare hakkin dan adam …
Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International a Najeriya ta gudanar da taron manema labarai da masu fafutuka da kungiyoyin kare hakkin dan adam …
Hukumar da ke yaƙi da yi wa tattalin arziki zagon ƙasa ta EFCC a Najeriya ta bayyana takaicinta kan yadda ta ce wasu jami’an sojin …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:10 Am H. Rana – 6.24 Am Zuhur …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu zai halarci taron G20 a Jamus ‘don janyo hankalin masu zuba jari’. Tinubu ya dakatar da yanke kashi 40 …
Ɗan takarar gwamnan Kano na jamiyyar APC da kotu ta ce shi ne yayi nasara a zaben gwamnan Kano na 2023 Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, …
Gawuna ya samu nasara a kotun ɗaukaka ƙara. Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da zaɓen gwamna Bala Mohammed na Bauchi. Gwamnatin Kano zata daukaka kara …
Gamayyar Ƙungiyoyin Matasa Masu Rajin Kare Jihar Kano. Sakamakon wata sanarwa da wasu daidaiku ke yi game da shirin nan na AGILE a Jihar Kano. …
Rukuni na hudu, ɗauke da ɗalibai 150 da gwamnatin Kano mai ci ta dauki nauyin karatunsu a ƙasashen waje sun tashi zuwa ƙasar India domin …
Gawuna ya fara da ƙafar dama bayan kotun daukaka kara ta bashi nasara a wajaje guda Uku Alfijir Labarai ta rawaito a zaman da kotun …
Daga Baba Usman Gama An baza karin sojoji da ‘yan sanda a Kano gabanin hukuncin kotu kan shari’ar Abba da Gawuna. A safiyar yau Juma’a …
Wani mawakin Hausa mai suna Abdul Kamal, ya maka Sashen Hausa na BBC a gaban babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano bisa zargin …
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a gidan yari …
Dabo ya samu rakiyar manyan masu fada a ji da masu ruwa da tsaki na jami’ar da ake shirin yi, ya kuma bayyana fatan samun …
Jam’iyyar NNPP ta yi kakkausar suka kan wani shiri da shugaban jam’iyyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ta bankado …
Daga Baba Usman Gama. Gwamnatin tarayya ta ce za ta kwace lasisin kamfanonin rarraba wutar lantarki. Kotun Daukaka Kara ta sanya gobe Juma’a domin yanke …
Farfesa Abubakar Adamu Gwarzo ya bayyana kwarin guiwar sa na cewa ƴan Najeriya da dama a nan gaba za su daina tafiye-tafiye zuwa kasashen ketare …
A cewar kotun, hukuncin da Kotun sauraron kararrakin zaben Gwamnan ya yi a baya, wanda ya tabbatar da nasarar Dauda, bai yi la’akari da hujjar …
A wani muhimmin al’amari na shari’a, Kotun Daukaka Kara ta shirya tsaf don yanke hukunci kan karar zaben Kano gobe Juma’a 17 ga watan Nuwamba …
Daga Baba Usman Gama Kungiyoyin kwadago sun sanar da janye yajin aikinsu. Majalisar Dattawa ta yi barazanar cefanar da hukumar kula da gidajen waya ta …