Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake buɗe kan iyakokin ƙasar – ta sama da ta ƙasa – da jamhuriyar Nijar. Alfijir labarai …
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake buɗe kan iyakokin ƙasar – ta sama da ta ƙasa – da jamhuriyar Nijar. Alfijir labarai …
Gwamnatin tarayya Najeriya ta dakatar da kaddamar da shirin bayar da lamuni na daliban Najeriya har sai baba tagani. Alfijir labarai ta rawaito Akintunde Sawyer, …
Aƙalla mutum 61 ƴan bindiga suka sace a wani ƙauye da ke Jihar Kaduna a Nijeriya, kwanaki kaɗan bayan sace ɗalibai kusan 300 daga wata …
Rundunar Hisbah ta jihar Yobe ta kama wasu mutane 14 da ake zargi da laifin karuwanci da safarar miyagun kwayoyi. Alfijir labarai ta rawaito Yusuf …
President Bola Tinubu joined the Muslim faithful at the State House mosque for the Ramadan Tafsir (explanation of the Holy Qur’an) on Tuesday, appealing to …
Hayaniya ta kaure a zauren Majalisar Dattijai yayin da sanatoci ke muhawara kan zargin cushe a cikin kasafin kuɗin ƙasar, wanda shugaban ƙungiyar sanatocin arewa, …
Kotun Majistare ta Yaba, a ranar Litinin, ta bayar da umarnin tsare wani Victor Abayomi, mai dafa abinci ga tsohon gwamnan jihar Legas, Akinwunmi Ambode, …
An Kaddamar Da kwamitin Wucin Gadi Dazai Binciki Yadda Shugaba Buhari Yayi Amfani Da Naira Tiriliyan 30. Alfijir labarai ta rawaito majilisar wakilai ce ta …
Hukumomin Burtaniya sun haramta wa ma’aikatan kiwon lafiya shigo da ya uwansu da makusantan su kasar. Alfijir labarai ta rawaito Ofishin cikin gida na Burtaniya …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa kano Dollar zuwa Naira Siya = 1590/ …
Shugaban Kasar Amurka, Joe Biden ya ce zai rattaba hannu kan dokar da za ta soke amfani da manhajar TikTok a ƙasar. Alfijir labarai ta …
Alh Musa Jidda Dan Adalan Mudi na yiwa daukacin al’ummar musulmin duniya baki daya murnar zagayowar watan Ramadan watan falala. Dan Adalan Mubi yayi kira …
Shugaba kasa, Bola Tinubu, ya bukaci masu hannu da shuni da su taimaka wa marasa galihu a cikin al’umma domin rage musu radadin da suke …
Muna matukar son ganin farin Ciki da walwala a fuskokin al’ummar jaharmu Mai albarka. Alfijir labarai ta rawaito Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Ahmad Aliyu Sokoto …
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin watan azumin Ramadana a Najeriya. Hakan na nufin gobe Litinin za ta kasance …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar rarraba hasken wutar lantarki ta shiyyar Kano (TCN) ta tabbatar da tashin gobara a tasharta dake unguwar Ɗan Agundi a …
Hakan na zuwa ne bayan watan Sha’aban ya cika kwana 29, inda dama watannin Musulunci ba sa wuce kwana 29 zuwa 30. Alfijir labarai ta …
Shahararren lauyan nan Barr. Abba Hikima fagge yayi wasu kalamai da safiyar wannan rana ta lahadi , kalaman da suka tada hazo a shafukan sada …
A shirye-shiryen ta na shigowar watan Azumin Ramadana, Hukumar tace Fina-finai da Dab’i ta jahar Kano ta bada umarnin kulle dukkannin gidajen Galar dake fadin …