Shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bada shawarar cewa ya kamata mawallafi Tukur Mamu, ya fuskanci hukunci idan har aka tabbatar da laifin …
Shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bada shawarar cewa ya kamata mawallafi Tukur Mamu, ya fuskanci hukunci idan har aka tabbatar da laifin …
Daga Abba Tijjani Sulaiman Malam Nazifi ya fito daga Zuriyar Fulani Mundubawa. Shi ne Muhammadu Nazifi Dan Limamin Kano Dalhatu Dan Na’ibi Adamu Dan Limamin …
Shugaba Tinubu ya haramtawa ministoci, Shugabannin hukumomi da sauran jami’an Gwamnati tafiye-tafiyen Zuwa ƙasashen waje na Tsawon watanni uku Daga 1 ga watan Afrilu, 2024. …
Alh Abba Khamis Bala Da ne ga Marigayi Alh Khamis Bala ya bayyanawa Alfijir Labarai wasu abubuwa dangane da rayuwar Mahaifin nasu. Ya fara da …
Rundunar Yan sandan Nigeria, shiya ta daya dake kula Kano da Jigawa, wato Zone 1 Kano, ta gurfanar da jarumar fina-finan Hausar Kanywood , mai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = 1440/ …
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce gobara ta kone shaguna 37 a unguwar Zawaciki da ke karamar hukumar Kumbotso a jihar . Alfijir …
Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Baba Halilu Dantiye, ya ce manufar ita ce ciyar da marasa galihu. Alfijir labarai …
Sashin kula da harkokin kudi na Najeriya ya gano wasu kungiyoyi 15 da ake zargi da hannu wajen tallafawa ayyukan ta’addanci, wadanda suka hada da …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Wakilai ta bayar da wa’adin mako hudu na tabbatar da an nemo wadanda suka kashe sojojin Najeriya 17 a Jihar …
Kwamitin Majalisar wakilai mai yaki da cutar zazzabin cizon sauro, HIV/AIDS, da tarin fuka, Ya gayyaci Mohammed Pate, ministan lafiya da walwalar jama’a, kan zargin …
Allah yayiwa Na’ibin Masallacin Juma’a Na kano Malam Nazifi Dan limamin kano Dalhatu Rasuwa Za a sanar da jana’izarsa nan gaba. Muna addu’ar Allah yajikansa …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa kano Dollar zuwa Naira Siya = 1540/ …
Ƙasurgumin ɗan ta’addar nan da ya addabi jihohin Katsina da Zamfara, Kachalla Damina, ya gamu da ajalin shi tare da wasu daga cikin manyan yaran …
Wannan na zuwa ne bayan shafe shekaru masu yawa ana shari’a da bincike. Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC …
Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa-Ibom ta bayyana cewa ta kama batagari da a ciki akwai wata mata da ta hada baki da wasu maza hudu …
Kira da data sun dawo daidai bayan katsewar wayoyin teku. Alfijir labarai ta rawaito hukumar Sadarwa ta Ƙasa, NCC, ta ce an dawo da sabis …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa kano Dollar zuwa Naira Siya = 1572 …
Daga Rabiu Usman Rundunar ‘yan sintiri ta vigilantee a jihar kano ta shirya tsaf domin daukar kwararan matakan tsaro na kare rayuka da dukiyoyin Al’ummar …