Gwamnatin Tarayya Ta Gayyaci Sheikh Gumi Domin Amsa Tambayoyi

FB IMG 1711020621660

Gwamnatin tarayya ta ce, ta gayyaci fitaccen malamin addinin musuluncin nan na Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi domin amsa tambayoyi kan kalaman da ya yi kan ayyukan ‘yan bindiga a kasar nan.

Alfijir labarai ta rawaito Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Mohammed Idris ne ya bayyana hakan a ranar Litinin yayin da yake jawabi ga manema labarai a fadar gwamnati, da ke Abuja.

Idris ya ce, Gumi bai fi karfin doka ba, don haka gwamnati ta ga ya dace ta gayyace shi domin amsa tambayoyi.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *