Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunus ya bayar da belin Naira Miliyan 500 ga Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunus ya bayar da belin Naira Miliyan 500 ga Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar …
Alfijr ta rawaito Sama da mako guda bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, Amurka ta ce zaɓen ya ya gaza cimma yadda ‘yan …
Alfijr ta rawaito Jami’an ƴan sanda sun gano shirin wasu ’yan siyasa na dauko hayar Gungun ’yan daba zuwa Jihar Kano don tayar da rikici …
Alfijr ta rawaito wausu yan bindiga da ba a tantanceba, sun kashe hakimi Maigari a karamar hukumar Rimin Gadoa jihar kano, Aih Dhiru Abba . …
Alfijr ta rawaito Shahararren dan wasa Cristiano Ronaldo ya lashe kyautar gwarzon dan wasan watan Fabrairu na kungiyar Al-Nassr ta kasar Saudiyya. Ronaldo ya bayyana …
Alfijr ta rawaito Shugaban masu rinjaye na Majalisar Wakilai, Alhasan Ado Doguwa da ke fuskantar shari’a bisa zargin kisan kai a jihar Kano ya danganta …
Allah ya yiwa Abdullahi Sani Abacha Rasuwa, ya rasu a yau Asabar. Allah ubangiji ya gafarta masa Allah ya bawa iyaye da ƴan uwa hakurin …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘Yan sandan Jihar Ogun, Frank Mba, a ranar Juma’a ya nuna cewa zai binciki zargin yunkurin Gwamna Dapo Abiodun zuwa wasu …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito wani Jigon a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Sani Abdullahi Wamban Shinkafi, ya ja hankalin shugaban kasa …
Alfijr ta rawaito Mataimakin shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (Arewa maso Yamma) na kasa, Mallam Salihu Lukman, ya bukaci gwamnan babban bankin Najeriya ya yi …
Alfijr ta rawaito Ma’aikatar Sharia ta jihar Kano(Ministry of justice ta musanta rade-radin cewar Antoni janar zai yi amfani da ikon sa na doka domin …
Alfijr ta rawaito Mutane da dama ne suka mutu sakamakon fashewar wasu abubuwa a wani wurin da ake hakar danyen mai ba bisa ka’ida ba. …
Alfijr ta rawaito a ranar Juma’a ne Kotun Shari’a da ke zamanta a Magajin Gari Kaduna ta mika karar da aka shigar da fitacciyar jarumar …
Alfijr ta rawaito Wani kwamitin mutane bakwai na Kotun Koli karkashin jagorancin John Okoro a ranar Juma’a ya ba da umarnin amfani da tsofaffin takardun …
Alfijr ta rawaito an tsinci gawar wata mata mai suna Aisha Ishaq da danta mai wata shida a duniya a yankin ’Yan Awaki da ke …
Alfijr ta rawaito Jihohi shida na tarayyar Najeriya sun maka gwamnatin tarayya a gaban kotun koli, kan halin da ake ciki, tattarawa da kuma sanar …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta kama wasu mutane 50 da ake zargi da yin sace-sace a kasuwar Monday Market ta Maiduguri …
Alfijr ta rawaito Jami’ar Maryam Abacha (MAAUN) da ke Kano, ta sanyawa sashin Kimiyyar Kiwon Lafiya na Jami’ar sunan fitaccen Ɗan kasuwa kuma dattijo, Alhaji …
Alfijr ta rawaito kotun shari’ar musulunci da ke zamanto a Kano ta sako Murja Ibrahim Kunya tare da Ashiru Idris Mai-Wushirya, bayan zaman gidan yari …