Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Dan Sandan Najeriya Ya Harbe Wata Mata, Sannan Ya Harbe Kansa Har Lahira

Posted onMarch 2, 2023March 2, 2023

Alfijr ta rawaito Dan sanda ya kashe mace, sannan ya harbe kansa har lahira. Rundunar ‘yan sandan jihar Ilorin ta tabbatar da faruwar lamarin a …

Labarai

Kungiyar Yarabawa Afenifere Ta Yi Alla-Wadai Da Zaɓen Tinubu

Posted onMarch 2, 2023March 2, 2023

Alfijr ta rawaito Pa Ayo Adebanjo, shugaban kungiyar Yarabawa ta Afenifere, ya mayar da martani kan ayyana ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Bola …

Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Da Ake Yiwa Dakataccen AGF Ahmad Idris Kan Biliyan 109

Posted onMarch 2, 2023March 2, 2023

Alfijr ta rawaito Kotu da ke birnin Abuja ta dage sauraren karar dakataccen Akanta Janar na Tarayyar Najeriya Ahmad Idris da wasu mutane uku har …

Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kama Ali Madakin Gini A Kano

Posted onMarch 1, 2023March 2, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an Tsaro na Yan sanda a Jihar Kano sun Gayyaci zababben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Dala ta Jihar Kano a …

Labarai

A A Zaura Ya Gurfana Gaban Kuliya Bisa Zargin Damfarar Dala Miliyan $1.320m

Posted onMarch 1, 2023March 1, 2023

Alfijr ta rawaito daga karshe EFCC ta gurfanar da Zaura a gaban kuliya bisa zargin almundahanar dala miliyan $1.320m Hukumar da ke yaki da masu …

Labarai

Kotu Ta Aike Da Alhassan Ado Doguwa Gidan Gyaran Hali

Posted onMarch 1, 2023March 1, 2023

Alfijr ta rawaito an gurfanar da shugaban masu rinjaye na Majalisar Wakilan Najeriya Alhassan Ado Doguwa a gaban wata kotu a jihar Kano bisa laifuka …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onMarch 1, 2023March 1, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa da ke birnin Kano.    …

Labarai

Wata Mummunar Gobara Ta Lalata Shaguna 80 A Kasuwar Kurni Dake Kano

Posted onMarch 1, 2023March 1, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce gobarar da ta tashi a kasuwar Kurni da sanyin safiyar yau Laraba ta lalata …

Labarai

How Does Alcohol Affect Irritable Bowel Syndrome?

Posted onMarch 1, 2023May 3, 2023

Content A case of allergy to beer showing cross-reactivity between lipid transfer proteins Top 25 Unique Skrewball Whiskey Recipes to Try Can You Be Allergic To …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa:: INEC Ta Bayyana Tinubu ‘Dan APC Ne Ya Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa A 2023

Posted onMarch 1, 2023March 1, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Asiwaju Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar DSS Ta Kama Alhassan Doguwa

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito cewa Alasan Ado Doguwa na kan hanyarsa ta zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin Umrah, in da aka cafke shi a …

Labarai

Mata Sun Yi Barazanar Tafiya Tsirara A Abuja Kan Sakamakon Zaɓe

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun mata, a karkashin kungiyar ‘Angry Nigerian Women’ a yau Talata sun mamaye babban titin da ke kan hanyar zuwa babban …

Labarai

Kowa Ya Kwana Lafiya: Sakon Ga Ƴan Najeriya Kan Zaman Lafiya

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Daga Kamaluddeen Ahmad A yayin da Najeriya, kasa mafi karfin tattalin arziki a Afirka, kasa ta bakwai mafi yawan al’umma a duniya, mai dauke da …

Labarai

Zaben 2023: Gwamnoni 6, Masu Barin Gado Da Suka Sha Kaye A Takarar Sanata

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito akalla gwamnoni shida masu barin gado sun gaza a yunkurinsu na tsallakawa majalisar dattawan Najeriya bayan wa’adinsu biyu na shekara takwas kowanne. …

Labarai

Alkalin kotun Daukaka Ƙara Ya Mutu A Cikin Kotu Ana Tsaka Da Sharia

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito Alkalan kotun daukaka kara ya mutu a cikin kotun lokacin shari’ar rana. Mai shari’a Lokulo-Sodipe har zuwa rasuwarsa yana daya daga cikin …

Labarai

INEC Ta Sanar Da Mal Shekarau Wanda Ya Lashe Kujerar Sanatan Kano Ta Tsakiya

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe ta Kasa INEC ta sanar da sunan Malam Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 740/ Siyarwa = …

Labarai

Dubun Wasu Jami’an Ƴan Sanda Dake Da Hannu A Maguɗin Zaɓe Ta Cika

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Rivers ta sanar da kama wasu jami’anta uku bayan da suka bayyana a wani faifan bidiyo …

Labarai

Hon Kawu Sumaila Ya Kaɗa Sanata Kabiru Gaya

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito akarshe dai Honourable Abdurahman kawu Sumaila ya lashe zaben Kano ta Kudu a Jam’iyyar NNPP Ya samu Nasara akan Sanata Kabiru Gaya …

Labarai

APC Tayi Asarar Dukkan Kananan Hukumomin Da Aka Ayyana Zuwa Yanzu A Kaduna

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito jam’iyyar APC ta kasa samun nasara a sakamakon zaben karamar hukumomin jihar da aka gudanar a ranar Asabar. Hukumar zabe mai zaman …

Posts pagination

‹ 1 … 178 179 180 181 182 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab