Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 A Kano

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 Daga Cikin 44 A Kano na shugaban ƙasa …

Labarai

Kotu Ta Kori Karar Da Ake Kalubalantar Muhammad Abacha,

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya a jihar ta kori karar da ke kalubalantar tsayar da Mohammad Abacha, a matsayin dan takarar gwamnan jihar …

Labarai

INEC Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano 1- Garun Malam LGA Returning …

Labarai

Bata-Gari Sun Cinna Wa Ofishin INEC Wuta A Kano Mutum 4 Sun Mutu

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu bata-gari da ba a gano ko su wane ne ba sun cinna wa ofishin INEC na karamar hukumar Takai wuta. Wani …

Labarai

Zamfara: Wata Me Ciki Ta Rasu Wajan Jefa Kuri’a

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito sakamakon irin fitowar da Mata sukayi kwansu da kwarkwatan su wurin jefa kuri’a a kasannan , ciki har …

Labarai

Gwamna Zulum Ya Bada Biliyan Ɗaya ₦1B Ga Ƴan Kasuwar Da Gobara Ta Shafa A Barno

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sanar da bai wa ‘yan kasuwar da gobara ta ƙona musu shaguna, tallafin naira …

Labarai

Wata Mummunar Gobara Ta Tashi A Babbar Kasuwar Maiduguri

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Wata gobara ta tashi a kasuwar garin Maiduguri jihar Borno wato Kasuwar Monday Market. Gobarar, ta tashi ne a daren jiya ta …

Labarai

Jam iyyar PDP Ta Lashe Zaɓe A Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Wannan shine yadda ta kasance a sakamakon zaɓe na Gidan Gwamnatin Kaduna: APC – 40 PDP – 69 LP – 48

Labarai

Wata Sabuwa Yan Daba Sun Tarwatsa Masu Zabe A Kano

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu da ake zargin ‘Yan Daba ne sun Tarwatsa masu zabe a Kadawa dake karamar hukumar Ungogo Kano Masu zabe da jami’an …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Obi Ya Kayar Da Atiku, Tinubu A Cikin Fadar Shugaban Kasa

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar Labour, ya yi nasara a daya daga cikin rumfunan zabe da ke cikin fadar Shugaban kasa …

Labarai

Yanzu-Yanzu Ƴan Daba Sun Mamaye Rumfunan Zabe Sun Kona Akwatin Zabe

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan daba daba sun yi wa wasu rumfunan zabe a yankin Oshodi da Itire a Legas kawanya, tare da banka wasu katin …

Labarai

Sayen Kuri’a: Hukumar ICPC Ta Kama Wani Mutum Da Tsabar Kuɗi N2m

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka, ICPC, ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hassan …

Labarai

An Tsinci Gawar Shugaban Jam’iyyar A Dakinsa A Ranar Zaɓe

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe. Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya. Valentine Onuigbo, an …

Labarai

Yadda Buhari Da Ƴan Takarar Shugaban Ƙasa Suka Kaɗa Kuri’unsu

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi zaɓe a mazabarsa tare da mai dakin sa, bayan dankwala wane ya daga kuri’arsa sama ya …

Labarai

An Cire Sunan NNPP A Kan Takardar Kaɗa Ƙuri’a A Jigawa

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito an gari babu sunan jam’iyyar NNPP, a kan takardar kaɗa ƙuri’a ta zaɓen ƴan majalisar wakilai na karamar hukumar Ringim ta jihar …

Labarai

Bayan Kashe Matarsa Da Ciki Kotu Ta Yankewa Masa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zaune a Akure ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani mai suna Oluwaseun …

Labarai

Odar Zama-A-Gida; Ba Mu Da Sha’awar Zaɓen Najeriya – IPOB

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito yayin da aka fara zaben shugaban kasa, kungiyar ‘yan asalin yankin Biafra (IPOB) ta ce ba ta yi kiran a zauna a …

Labarai

Kukan Kurciya! Kakar Zabe Ta 2023 Ta Kama!

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

DAGAMUDASSIR ALIYU YUNUSA. FASSARA: YUSUF ABBA SARKI. A duk bayan shekara hudu a Najeriya a ke sake sabon zubi na masu rike da madafun iko, …

INEC, Labarai

INEC Ta Dakatar Da Zaben Sanatan Enugu Gabas

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da zaben Sanatan Enugu ta gabas saboda mutuwar Oyibo Chukwu, dan takarar …

Labarai, Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Matar Ɗan Takarar Gwamnan Zamfara Sa’o’i 24 A Gudanar Da Zaɓe

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga da ake zargin ‘yan daba ne sun kai hari kan matar dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, …

Posts pagination

‹ 1 … 179 180 181 182 183 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab