Allah ya yiwa Hajiya Mariya Sunusi (Ya Delu) Mahaifiyar Malam Isa Sunusi Bayero (Isa pilot) rasuwa a safiyar yau Laraba a jihar Kano. Za a …
Allah ya yiwa Hajiya Mariya Sunusi (Ya Delu) Mahaifiyar Malam Isa Sunusi Bayero (Isa pilot) rasuwa a safiyar yau Laraba a jihar Kano. Za a …
Daga Shu’aibu ibrahim Gusau Sakamakon Zagayowar watan maulidi, wata kungiyar Muryar Darikar Tijjaniya ta koyawa Mata 141 sana’ar yi tare da basu tallafin Jarin Naira …
Yawancin ‘yan Majalisun da suka yi rashin nasara a Kotu na jam’iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun lashi takobin ɗaukaka ƙara. Alfijir Labarai ta …
Saminu ya ci gaba da cewa, an nemi Ayuba da ya taimaka wajen dauko wasu kaya da suka fada cikin rijiya. Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar yaƙi da fasa-ƙwaurin bil’adama ta Najeriya (NAPTIP), ta ce ta yi nasarar tabbatar da hukunci a kan wani masanin haɗa magunguna, Abubakar Danraka, wanda …
Rundunar yansanda a jihar Plateau a yau Talata ta ce ta kama wasu likitoci biyu da ake kyautata zaton na da alaka da Noah Kekere, …
Bayan mako guda da ‘Yan Nijeriya suka kasance cikin duhu, Tashar samar da wutar lantarki ta kasa ta sake lalacewa. Alfijir Labarai ta rawaito an …
An haifi Mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay, shugaban kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano, a karshen shekarun 1950. Ta yi karatun firamare a Reagan Memorial …
Wadanda suka rasa matsugunansu sun nemi mafaka a kauyen Jarkuka da ke karamar hukumar Arewa ta Kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi, a …
Bayanai daga Najeriya na cewa babban bankin kasar CBN ya fara aiwatar da matakin karbo rancen da ya baiwa wasu ‘yan kasar domin saukaka musu …
Kotun sauraron kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha ta kasa, a yau Litinin, ta tabbatar da zaben Mudassir Zawachiki na jam’iyyar New NNPP a matsayin …
Tinubu ya magantu kan shari’ar kano yayin wani taro daya halatta a Amurka, da yake gabatar da wata muƙala kan siyasar Afirka musamman ta Najeriya. …
A ƙarshe dai alƙalan kotun saurararon ƙararrakin zabe ta kano ta fitar da ranar da zata yanke hukuncin shari’ar zaben gwamna Abba Kabir Yusuf (ABBA …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta kori karar da jam’iyyar APC ta shigar, ta kuma tabbatar da nasarar Dauda Lawan, a matsayin halastaccen …
An garzaya da wanda aka yi garkuwa da shi da wanda aka jikkata zuwa babban asibitin Babura domin yi musu magani Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Rt.Hon.Jibiril Isma’il Falgore yace majalisa zata gayyaci Auwal Salisu domin girmamashi tare da bashi gudun mawa daga cikin albashin kowanne …
Matashin mai baburin Adaidaita sahun nan da ya tsinci tsabar kudi miliyan goma sha biyar ya kuma dawo dasu ga masu shi, ya rabauta da …
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin Yada …