Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

Screenshot 20240822 105700 Chrome
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Kara Kudin “Passport” A Kasar

Posted onAugust 22, 2024August 22, 2024

Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba Alfijir labarai ta ruwaito hakan ya fito ne ta …

IMG 20231119 140840
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta yi barazanar ƙwace lasisin wasu gidajen mai a kasar

Posted onAugust 17, 2024August 17, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, (NMDPRA) ta yi barazanar ƙwace lasisin gidajen mai …

Screenshot 20240816 002350 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kotu a Faransa ta kwace jiragen fadar shugaban kasar Nijeriya guda 3

Posted onAugust 16, 2024August 16, 2024

Wata kotu a kasar Faransa ta bada umarnin kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3. Financial Times ta wallaf cewa jiragen da kotun ta bada …

IMG 20240804 WA0004
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Shirin Sayar Da Buhun Shinkafa Naira 40,000 Ga Yan Kasar

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Ma’aikatar ayyuka na musamman da harkokin gwamnatocin tarayya ta janye takardarta mai dauke da kwanan watan Agusta 1, 2024, wadda ta bayyana yadda ake sayar …

FB IMG 1723065561996
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ya Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Gane Manufofinta Basa Aiki – In Ji Gwamnan Bauchi

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce yana da kyau gwamnatin tarayyata ta fahimci cewa shirye-shirye ko ƙudurorin da take ɓullo da su ba …

Screenshot 20240807 165946 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Lokacin Da Za’a Dakatar Da Karɓar Harajin Shigo Da Kayan Abinci A Kasar

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …

FB IMG 1722936691553
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Zata Biya Tallafin Fetur na kimanin Tiriliyan 5.4 A Shekarar 2024 – inji Ministan kuɗi

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Gwamnatin Najeriya ta amince cewa kudin tallafin man fetur zai kai Naira Tiriliyan 5.4 a shekarar 2024, duk da ikirarin da aka yi a baya …

FB IMG 1715254046724
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnan Kano Ya Roƙi Gwamnatin Najeriya Ta Rage Farashin Fetur Da na Lantarki

Posted onAugust 1, 2024August 1, 2024

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta rage farashin man fetur da kudin wutar lantarki. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnan ya …

FB IMG 1722327197513
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilin da yasa ba za ta sanar da wuraren sayar da shinkafar dubu 40 ba

Posted onJuly 31, 2024July 31, 2024

Ministan yada labarai da wayar da kan al’umma na kasa, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin tarayya ba za ta bayyana wuraren da za a sayar …

FB IMG 1722025590356
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ma’aikatar Ci gaban Matasa Ta Bude Damar Bada Jari Ga Matasan Najeriya

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

IMG 20240608 WA0001
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

‘Yancin Kananan Hukumomi:Kungiyar Gwamnoni Sun Magantu

Posted onJuly 13, 2024July 13, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnonin Najeriya sun amince da hukuncin da kotun koli ta yanke a kan yancin cin gashin kananan hukumomi, sun ce huta …

FB IMG 1719960146800
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Rikicin Sarautar Kano: Tinubu ya Mayar Da Martani Kan Zargin Shugaban NNPP

Posted onJuly 8, 2024July 8, 2024

Fadar shugaban Najeriya ta mayar da martani game da wannan iƙirari na shugaban NNPP yayi, yana mai cewa Shugaban Ƙasa Tinubu na da alaƙa mai …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Fadar Shugaban Kasa Ta Mayar Wa Kwankwaso Martani Kan Kalaman Da Yayi Akanta

Posted onJune 18, 2024June 18, 2024

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin da jagoran jam’iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi na cewa gwamnatin tarayya na shirin kafa …

IMG 20240608 WA0001
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ba za mu iya biyan mafi ƙanƙantar albashi na N60,000 ba -In ji Gwamnonin Najeriya

Posted onJune 8, 2024June 8, 2024

Gwamnonin Najeriya 36 sun yi watsi da naira 60,000 a matsayin mafi ƙanƙantar albashi da gwamnatin tarayya ta ce za ta biya ma’aikatan ƙasar tun …

IMG 20240603 WA0276
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sulhu: Gwamnatin tarayya ta gayyaci kungiyar kwadago kan yajin aiki.

Posted onJune 3, 2024June 3, 2024

Daga Aminu Bala Gwamnatin tarayya ta kira wani taron gaggawa na kwamitoci uku kan sabon mafi karancin albashi ta hanyar Hukumar Kula da Ma’aikata ta …

FB IMG 1715518896576
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sanata Ndumi Ya Caccaki Sabon Shirin Debarwa Yan Najeriya Harajin Internet

Posted onMay 12, 2024May 12, 2024

Sai An samar da hanyoyin Samun Kuɗaɗen Shiga Ga Yan Najeriya kafin Mu Amince da Sabon Harajin intanet da Babban bankin Najeriya Ya ɓullo dashi. …

Screenshot 20240417 090022 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Labari Mai Dadi! Gwamnatin Najeriya Ta Sanar Da Daukar Matakin Da Ya Dace Kan Magance Tashin Farashin Kayayyakin Masarufi

Posted onApril 17, 2024April 17, 2024

Gwamnati ta sha alwashin sanya ido da gudanar da bincike kan hauhawar farashin kayayyaki, tare da daukar tsauraran matakai kan duk kamfanonin da aka kama …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ƙara Ranakun Hutun Karamar Sallah

Posted onApril 9, 2024April 9, 2024

Gwamnatin tarayya ta amince da ranar Alhamis, 11 ga Afrilu, 2024, a matsayin kari a kan ranakun hutun sallar Eid-El-Fitr ta bana. Alfijir labarai ta …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutun Ƙaramar Sallah a bana

Posted onApril 8, 2024April 8, 2024

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Talata da Laraba mai zuwa a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan Sallah karama. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 6 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab