Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

IMG 20240608 WA0001
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

‘Yancin Kananan Hukumomi:Kungiyar Gwamnoni Sun Magantu

Posted onJuly 13, 2024July 13, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnonin Najeriya sun amince da hukuncin da kotun koli ta yanke a kan yancin cin gashin kananan hukumomi, sun ce huta …

FB IMG 1719960146800
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Rikicin Sarautar Kano: Tinubu ya Mayar Da Martani Kan Zargin Shugaban NNPP

Posted onJuly 8, 2024July 8, 2024

Fadar shugaban Najeriya ta mayar da martani game da wannan iƙirari na shugaban NNPP yayi, yana mai cewa Shugaban Ƙasa Tinubu na da alaƙa mai …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Fadar Shugaban Kasa Ta Mayar Wa Kwankwaso Martani Kan Kalaman Da Yayi Akanta

Posted onJune 18, 2024June 18, 2024

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin da jagoran jam’iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi na cewa gwamnatin tarayya na shirin kafa …

IMG 20240608 WA0001
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ba za mu iya biyan mafi ƙanƙantar albashi na N60,000 ba -In ji Gwamnonin Najeriya

Posted onJune 8, 2024June 8, 2024

Gwamnonin Najeriya 36 sun yi watsi da naira 60,000 a matsayin mafi ƙanƙantar albashi da gwamnatin tarayya ta ce za ta biya ma’aikatan ƙasar tun …

IMG 20240603 WA0276
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sulhu: Gwamnatin tarayya ta gayyaci kungiyar kwadago kan yajin aiki.

Posted onJune 3, 2024June 3, 2024

Daga Aminu Bala Gwamnatin tarayya ta kira wani taron gaggawa na kwamitoci uku kan sabon mafi karancin albashi ta hanyar Hukumar Kula da Ma’aikata ta …

FB IMG 1715518896576
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sanata Ndumi Ya Caccaki Sabon Shirin Debarwa Yan Najeriya Harajin Internet

Posted onMay 12, 2024May 12, 2024

Sai An samar da hanyoyin Samun Kuɗaɗen Shiga Ga Yan Najeriya kafin Mu Amince da Sabon Harajin intanet da Babban bankin Najeriya Ya ɓullo dashi. …

Screenshot 20240417 090022 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Labari Mai Dadi! Gwamnatin Najeriya Ta Sanar Da Daukar Matakin Da Ya Dace Kan Magance Tashin Farashin Kayayyakin Masarufi

Posted onApril 17, 2024April 17, 2024

Gwamnati ta sha alwashin sanya ido da gudanar da bincike kan hauhawar farashin kayayyaki, tare da daukar tsauraran matakai kan duk kamfanonin da aka kama …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ƙara Ranakun Hutun Karamar Sallah

Posted onApril 9, 2024April 9, 2024

Gwamnatin tarayya ta amince da ranar Alhamis, 11 ga Afrilu, 2024, a matsayin kari a kan ranakun hutun sallar Eid-El-Fitr ta bana. Alfijir labarai ta …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutun Ƙaramar Sallah a bana

Posted onApril 8, 2024April 8, 2024

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Talata da Laraba mai zuwa a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan Sallah karama. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi …

FB IMG 1711602535433 edit 2871934040186
Gwamnatin Nijeriya

Budaddiyar Zuwa Ga Shugaba Tinubu Da Mataimakinsa Kan Hajjin Bana Daga Sheikh Kabiru Gombe

Posted onMarch 28, 2024March 28, 2024

Lokacin nuna mun zaɓi ‘Muslim-Muslim Tiket’ ya yi Fitaccen malami Sheikh Kabiru Gombe ya yi kira ga shugaban Kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranaku 2 A Matsayin Hutu 

Posted onMarch 27, 2024March 27, 2024

Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar 29 ga Maris da 1 ga Afrilu a matsayin ranakun hutun bukukuwan Good Friday da Easter Monday na bana. Alfijir …

FB IMG 1710375635040
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tallafi! Gwamnatin Najeriya Ta Fara Rabon Kayyyakin Masarufi a Yankin Arewa maso Yamma.

Posted onMarch 14, 2024March 14, 2024

Gwamnatin tarayya ta sanar da fara rabon metric ton 42,000 na kayan abinci iri-iri a matsayin tallafin da take baiwa ‘yan Najeriya a ranar Laraba. …

Screenshot 20240302 001733 com.facebook.katana edit 3844162523371
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ta Leko! Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Shirin Baiwa Ɗalibai Bashi

Posted onMarch 13, 2024March 13, 2024

Gwamnatin tarayya Najeriya ta dakatar da kaddamar da shirin bayar da lamuni na daliban Najeriya har sai baba tagani. Alfijir labarai ta rawaito Akintunde Sawyer, …

FB IMG 1709764262739
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ministan Lantarki Ya Yi Barazanar Ƙwace Lasisin Kamfanonin Rarraba Wuta A Najeriya

Posted onMarch 6, 2024March 6, 2024

Ministan Lantarki na Nijeriya Bayo Adelabu ya yi barazanar ƙwace lasisin kamfanonin rarraba wuta na ƙasar Discos, yana mai cewa ba za a lamunci yanayin …

FB IMG 1709284801000
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Najeriya ta buƙaci kamfanin Binance ya biya ta diyyar dala biliyan 10

Posted onMarch 1, 2024March 1, 2024

Gwamnatin Najeriya ta buƙaci shafin musayar kuɗin intanet na Binance ya biya ta kuɗi dalar Amurka biliyan 10 a matsayin tara, bisa iƙirarin da gwamnatin …

FB IMG 1707997786895
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tinubu Ta Dakatar Da Zargin Cin Amanar Kasa Da Aka Yiwa Sowore

Posted onFebruary 15, 2024February 15, 2024

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shari’ar da ta ke yi wa mai kiran #REVOLUTIONNOW, Omoyele Sowore kan zargin cin amanar kasa. Alfijir labarai ta rawaito …

FB IMG 1707993984318
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Wata Sabuwar! Ana Shirin Mayar Da Wasu Ofisoshin NUPRC Daga Abuja Zuwa Lagas

Posted onFebruary 15, 2024February 15, 2024

Hukumar NUPRC mai sa ido kan harkokin man fetur a cikin ruwa a Najeriya ta soma shirye-shiryen sauya matsugunnin wasu ofisoshinta daga Abuja zuwa Legas. …

FB IMG 1707948578577
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ba Za Mu Iya Ci Gaba Da Biyan Tallafin Wutar Lantarki Ba – Gwamnatin Tarayya

Posted onFebruary 14, 2024February 14, 2024

Gwamnatin Najeriya ta yi ikirarin cewa ba za ta iya ci gaba da bayar da tallafin wutar lantarki ba saboda dimbin basussuka da ta ciyo. …

ALFIJIR 1
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Sanya Ranar Bude Shafin Baiwa Dalibai Rancen Kudi A Watan Nan Da Muke Ciki

Posted onFebruary 9, 2024February 9, 2024

Tinubu ya kuma ba da umarnin a saka ’yan Najeriya da suka cancanta da ke da ilimin boko da kuma wadanda ke jami’o’i masu zaman …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab