Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

IMG 20231110 231026
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Ranakun Hutun Bukukuwan Kirsimeti, Sabuwar Shekara

Posted onDecember 23, 2023December 23, 2023

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin 25, Talata 26 ga Disamba, 2023, da kuma Litinin 1 ga Janairu, 2024, a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan …

IMG 20231213 191042
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta cire jami’o’i da sauran manyan makarantu daga tsarina IPPIS

Posted onDecember 13, 2023December 13, 2023

Gwamnatin tarayya ta amince da cire jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar nan daga cikin hadakar ma’aikata da tsarin biyan albashi (IPPS), wanda hakan ya …

📸Dele Alake
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Nijeriya ta soke lasisin kamfanoni 1,633 da ke hakar ma’adinai

Posted onNovember 22, 2023November 22, 2023

An soke lasisin ne bisa umarnin dokar Nijeriya wadda ta bukaci masu rike da lasisin su rika biyan haraji na shekara-shekara, ko kuma a soke …

📸Nigerian Prison
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

An saki dubban fursunoni don rage cunkoso a gidajen yarin Nijeriya

Posted onNovember 20, 2023November 20, 2023

An soke tarar da ta kai naira miliyan 585 da aka sanya wa wasu fursunoni. Alfijir Labarai ta rawaito an saki dubban fursunoni daga gidajen …

FB IMG 1693849912844
Gwamnatin Nijeriya

Nijeriya ta soki Amurka kan gargadin cewa otel-otel din ƙasar

Posted onNovember 7, 2023November 7, 2023

Dakarun tsaron Nijeriya suna ƙoƙarin shawo kan matsalolin tsaro da ake fama da su. Alfijir Labarai ta rawaito Nijeriya ta caccaki Amurka kan shawarwarin da …

📸 Villa
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Majalisar Zartaswar Najeriya ta amince da kafa Asusun Magance Talauci a kasar

Posted onOctober 24, 2023October 24, 2023

Edu ya ce “A yau Majalisar ta amince da kafa asusun tallafawa jin kai da fatara da talauci wanda zai kasance karkashin hukumar gudanarwar Kwamitin …

FB IMG 1696805441774 edit 2265937572048
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Za Ta Binciki Yadda Buhari Ya Tafiyar Da Shirin N-Power

Posted onOctober 8, 2023October 8, 2023

Gwamnatin ta kuma ce ta dakatar da shirin gaba daya Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da shirin N-Power har sai …

FB IMG 1696177824555
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Sake Ayyana Hutun Ranar ’Yancin Kan Ƙasar

Posted onSeptember 29, 2023September 29, 2023

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar hutu don bikin cikar Najeriya shekaru 63 da samun yancin kai. Alfijir Labarai ta rawaito Olubunmi Tunji-Ojo, a wata sanarwa …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Musanta Zancen Karin Albashin Ma’aikata

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Gwamnatin tarayya ta ce rahoton cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai sanar da karin albashin ma’aikata a ranar murnar samun ‘yancin kai ba gaskiya bane. …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Caccaki Gwamnan Zamfara Dauda Lawal

Posted onSeptember 26, 2023September 26, 2023

Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin kare rayukan ‘yan Nijeriya sai da harin da aka kai a Jami’ar Tarayya ta Gusau ya jefa ‘yan kasar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Abdussalam Abubakar ya aike da sakon gaggawa ga Tinubu kan halin da ƴan Nijeriya ke ciki

Posted onSeptember 12, 2023September 12, 2023

Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Dauki Ma aikata Dubu 300 000 A Hukumar NATCOM

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Zamu ɗauki ma’aikata Kusan Dubu 300,000 aikin yi a fadin kasar nan Domin Ganin kasarmu ta zama wuri mafi Aminci. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Tace Ba Za Ta Sake Karɓo Bashi Ba – Ministan Kuɗi

Posted onAugust 28, 2023August 28, 2023

Gwamnatin Najeriya ta ce ba ta da niyyar sake karɓo bashi a ciki ko wajen ƙasar ba, bayan cire tallafin man fetur da dunƙule tsarin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Za Mu Fara Tattara Bayanan Talakawan Nijeriya Domin Raba Musu Tallafi – Betta Edu

Posted onAugust 25, 2023August 25, 2023

Ministar harkokin jin-ƙai da kawar da talauci ta Najeriya, Betta Edu ta ce gwamnatin ƙasar za ta yi aiki kafaɗa-da-kafaɗa da gwamnonin jihohi, da ƙananan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Uwargidan Shugaban Kasa Ta Sanya Wa Babban Dakin Taron Cibiyar Mata Sunan Maryam Abacha

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Maka Ƴan Kwadago A Gaban Kuliya Kan Zanga-Zanga 

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci ‘Yan Najeriya Dasu Koma Amfani Da Kekuna Don Sufuri

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Za Tayi Watandar Naira biliyan 907 Ga Gwamnonin Kasar

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara: RMAFC Ta Musanta Karin Albashi Ga Shugabanni

Posted onJune 22, 2023June 22, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Kula da Harakokin Haraji, Allocation da Fiscal Commission (RMAFC) ta musanta rahotannin kafafen yada labarai na cewa ta amince da …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab