Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin 25, Talata 26 ga Disamba, 2023, da kuma Litinin 1 ga Janairu, 2024, a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin 25, Talata 26 ga Disamba, 2023, da kuma Litinin 1 ga Janairu, 2024, a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan …
Gwamnatin tarayya ta amince da cire jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar nan daga cikin hadakar ma’aikata da tsarin biyan albashi (IPPS), wanda hakan ya …
An soke lasisin ne bisa umarnin dokar Nijeriya wadda ta bukaci masu rike da lasisin su rika biyan haraji na shekara-shekara, ko kuma a soke …
An soke tarar da ta kai naira miliyan 585 da aka sanya wa wasu fursunoni. Alfijir Labarai ta rawaito an saki dubban fursunoni daga gidajen …
Dakarun tsaron Nijeriya suna ƙoƙarin shawo kan matsalolin tsaro da ake fama da su. Alfijir Labarai ta rawaito Nijeriya ta caccaki Amurka kan shawarwarin da …
Edu ya ce “A yau Majalisar ta amince da kafa asusun tallafawa jin kai da fatara da talauci wanda zai kasance karkashin hukumar gudanarwar Kwamitin …
Gwamnatin ta kuma ce ta dakatar da shirin gaba daya Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da shirin N-Power har sai …
Gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar hutu don bikin cikar Najeriya shekaru 63 da samun yancin kai. Alfijir Labarai ta rawaito Olubunmi Tunji-Ojo, a wata sanarwa …
Gwamnatin tarayya ta ce rahoton cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai sanar da karin albashin ma’aikata a ranar murnar samun ‘yancin kai ba gaskiya bane. …
Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin kare rayukan ‘yan Nijeriya sai da harin da aka kai a Jami’ar Tarayya ta Gusau ya jefa ‘yan kasar …
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …
Zamu ɗauki ma’aikata Kusan Dubu 300,000 aikin yi a fadin kasar nan Domin Ganin kasarmu ta zama wuri mafi Aminci. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar …
Gwamnatin Najeriya ta ce ba ta da niyyar sake karɓo bashi a ciki ko wajen ƙasar ba, bayan cire tallafin man fetur da dunƙule tsarin …
Ministar harkokin jin-ƙai da kawar da talauci ta Najeriya, Betta Edu ta ce gwamnatin ƙasar za ta yi aiki kafaɗa-da-kafaɗa da gwamnonin jihohi, da ƙananan …
Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …
Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …
Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …
Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …