Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

FB IMG 1711602535433 edit 2871934040186
Gwamnatin Nijeriya

Budaddiyar Zuwa Ga Shugaba Tinubu Da Mataimakinsa Kan Hajjin Bana Daga Sheikh Kabiru Gombe

Posted onMarch 28, 2024March 28, 2024

Lokacin nuna mun zaɓi ‘Muslim-Muslim Tiket’ ya yi Fitaccen malami Sheikh Kabiru Gombe ya yi kira ga shugaban Kasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, …

FB IMG 1710375660100
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranaku 2 A Matsayin Hutu 

Posted onMarch 27, 2024March 27, 2024

Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar 29 ga Maris da 1 ga Afrilu a matsayin ranakun hutun bukukuwan Good Friday da Easter Monday na bana. Alfijir …

FB IMG 1710375635040
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tallafi! Gwamnatin Najeriya Ta Fara Rabon Kayyyakin Masarufi a Yankin Arewa maso Yamma.

Posted onMarch 14, 2024March 14, 2024

Gwamnatin tarayya ta sanar da fara rabon metric ton 42,000 na kayan abinci iri-iri a matsayin tallafin da take baiwa ‘yan Najeriya a ranar Laraba. …

Screenshot 20240302 001733 com.facebook.katana edit 3844162523371
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ta Leko! Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Shirin Baiwa Ɗalibai Bashi

Posted onMarch 13, 2024March 13, 2024

Gwamnatin tarayya Najeriya ta dakatar da kaddamar da shirin bayar da lamuni na daliban Najeriya har sai baba tagani. Alfijir labarai ta rawaito Akintunde Sawyer, …

FB IMG 1709764262739
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ministan Lantarki Ya Yi Barazanar Ƙwace Lasisin Kamfanonin Rarraba Wuta A Najeriya

Posted onMarch 6, 2024March 6, 2024

Ministan Lantarki na Nijeriya Bayo Adelabu ya yi barazanar ƙwace lasisin kamfanonin rarraba wuta na ƙasar Discos, yana mai cewa ba za a lamunci yanayin …

FB IMG 1709284801000
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Najeriya ta buƙaci kamfanin Binance ya biya ta diyyar dala biliyan 10

Posted onMarch 1, 2024March 1, 2024

Gwamnatin Najeriya ta buƙaci shafin musayar kuɗin intanet na Binance ya biya ta kuɗi dalar Amurka biliyan 10 a matsayin tara, bisa iƙirarin da gwamnatin …

FB IMG 1707997786895
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tinubu Ta Dakatar Da Zargin Cin Amanar Kasa Da Aka Yiwa Sowore

Posted onFebruary 15, 2024February 15, 2024

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shari’ar da ta ke yi wa mai kiran #REVOLUTIONNOW, Omoyele Sowore kan zargin cin amanar kasa. Alfijir labarai ta rawaito …

FB IMG 1707993984318
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Wata Sabuwar! Ana Shirin Mayar Da Wasu Ofisoshin NUPRC Daga Abuja Zuwa Lagas

Posted onFebruary 15, 2024February 15, 2024

Hukumar NUPRC mai sa ido kan harkokin man fetur a cikin ruwa a Najeriya ta soma shirye-shiryen sauya matsugunnin wasu ofisoshinta daga Abuja zuwa Legas. …

FB IMG 1707948578577
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ba Za Mu Iya Ci Gaba Da Biyan Tallafin Wutar Lantarki Ba – Gwamnatin Tarayya

Posted onFebruary 14, 2024February 14, 2024

Gwamnatin Najeriya ta yi ikirarin cewa ba za ta iya ci gaba da bayar da tallafin wutar lantarki ba saboda dimbin basussuka da ta ciyo. …

ALFIJIR 1
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Sanya Ranar Bude Shafin Baiwa Dalibai Rancen Kudi A Watan Nan Da Muke Ciki

Posted onFebruary 9, 2024February 9, 2024

Tinubu ya kuma ba da umarnin a saka ’yan Najeriya da suka cancanta da ke da ilimin boko da kuma wadanda ke jami’o’i masu zaman …

IMG 20231110 231026
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Ranakun Hutun Bukukuwan Kirsimeti, Sabuwar Shekara

Posted onDecember 23, 2023December 23, 2023

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin 25, Talata 26 ga Disamba, 2023, da kuma Litinin 1 ga Janairu, 2024, a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan …

IMG 20231213 191042
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta cire jami’o’i da sauran manyan makarantu daga tsarina IPPIS

Posted onDecember 13, 2023December 13, 2023

Gwamnatin tarayya ta amince da cire jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar nan daga cikin hadakar ma’aikata da tsarin biyan albashi (IPPS), wanda hakan ya …

📸Dele Alake
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Nijeriya ta soke lasisin kamfanoni 1,633 da ke hakar ma’adinai

Posted onNovember 22, 2023November 22, 2023

An soke lasisin ne bisa umarnin dokar Nijeriya wadda ta bukaci masu rike da lasisin su rika biyan haraji na shekara-shekara, ko kuma a soke …

📸Nigerian Prison
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

An saki dubban fursunoni don rage cunkoso a gidajen yarin Nijeriya

Posted onNovember 20, 2023November 20, 2023

An soke tarar da ta kai naira miliyan 585 da aka sanya wa wasu fursunoni. Alfijir Labarai ta rawaito an saki dubban fursunoni daga gidajen …

FB IMG 1693849912844
Gwamnatin Nijeriya

Nijeriya ta soki Amurka kan gargadin cewa otel-otel din ƙasar

Posted onNovember 7, 2023November 7, 2023

Dakarun tsaron Nijeriya suna ƙoƙarin shawo kan matsalolin tsaro da ake fama da su. Alfijir Labarai ta rawaito Nijeriya ta caccaki Amurka kan shawarwarin da …

📸 Villa
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Majalisar Zartaswar Najeriya ta amince da kafa Asusun Magance Talauci a kasar

Posted onOctober 24, 2023October 24, 2023

Edu ya ce “A yau Majalisar ta amince da kafa asusun tallafawa jin kai da fatara da talauci wanda zai kasance karkashin hukumar gudanarwar Kwamitin …

FB IMG 1696805441774 edit 2265937572048
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Za Ta Binciki Yadda Buhari Ya Tafiyar Da Shirin N-Power

Posted onOctober 8, 2023October 8, 2023

Gwamnatin ta kuma ce ta dakatar da shirin gaba daya Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da shirin N-Power har sai …

FB IMG 1696177824555
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Sake Ayyana Hutun Ranar ’Yancin Kan Ƙasar

Posted onSeptember 29, 2023September 29, 2023

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar hutu don bikin cikar Najeriya shekaru 63 da samun yancin kai. Alfijir Labarai ta rawaito Olubunmi Tunji-Ojo, a wata sanarwa …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Musanta Zancen Karin Albashin Ma’aikata

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Gwamnatin tarayya ta ce rahoton cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai sanar da karin albashin ma’aikata a ranar murnar samun ‘yancin kai ba gaskiya bane. …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 6 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab