Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Rufe Iyakokin Kasa Na Kasar (Border)

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayar da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar domin gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Yadda Take Kasancewa A Zaman Majalisar Zartarwa Ta Nijeriya

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar Dokoki ta Kasa ta goyi bayan sabuwar manufofin gwamnatin tarayya na hada-hadar kudi amma ta dorawa Babban Bankin Najeriya (CBN) alhakin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Cigaba Da Karɓar Tsofaffin Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Buhari Ta Bayyana Shirin Kara Albashin Ma’aikata Don Rage Radadi

Posted onDecember 29, 2022December 29, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin kara albashin ma’aikata a shekarar 2023. Ministan kwadago da samar da ayyukan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai


Ma’aikatar Jinƙai Ta Fara Tantance Sunayen Waɗanda Hare-Haren Ƴan Bindiga Ya Shafa

Posted onDecember 24, 2022December 24, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta fara tattara sunayen waɗanda hare-haren ‘yan ta’adda ya shafa a wasu ƙananan hukumomi a Katsina. Aikin tantance sunayen wanda …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jantile Yayi Murabus Daga Mai Taimakawa Shugaban Majalisar Tarayya

Posted onDecember 22, 2022December 22, 2022

Alfijr ta rawaito Ipsa Bashir Hayatu Jantile yayi murabus daga matsayina na senior legislative Aids na shugaban majalisar tarayyar Nigeria Senator Ahmad Lawan. Wasikar da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu A Nijeriya

Posted onDecember 16, 2022December 16, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun 26 da 27 ga Disamba, 2022, a matsayin ranakun hutu na bukukuwan Kirsimeti da Boxing day. Hakanan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Masu Talla Da Barkwancin Yanar Gizo Su Nemi Lasisi Ko Su Sa Kafar Wando Daya.

Posted onDecember 14, 2022December 14, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin tarayya ta hannun hukumar tantance tallace tallace ta ja hankalin marubuta, Masu talla da Barkwanci a yanar gizo, dasu gwggauta yin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Buhari Ya Ƙaddamar Da Sababbin Kuɗi

Posted onNovember 23, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya kaddamar da sababbin takardun Naira da suka haɗa da 200 da 500 da kuma Naira 1,000. Shugaban …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Buhari Ya Amince Da Ƙarin Albashin Alkalai

Posted onNovember 19, 2022November 19, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kuma ba da umarnin a dauki matakin gaggawa wajen aiwatar da shirin inganta albashi da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Wata Sabuwa: Buhari Ya Tumbuke Shugaban Hukumar NYSC, Wata 6 Da Naɗa Shi

Posted onNovember 17, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da cire Birgediya-Janar Muhammad Kakuh Fadah, wanda shine babban Darakta Janar na masu yi wa kasa …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

An Gina Katafaren Asibitin A Fadar Shugaban ƙasar Najeriya Kan Kudi Naira biliyan 21

Posted onNovember 11, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da wani Katafaren asibitin shugaban kasa a fadar gwamnati da ke Abuja. Bincike ya tabbatar da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Albashin Wata 8 Ga Kishiyar kungiyar ASUU

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta fara biyan wasu malaman jami’o’i ‘yan Congress of Academics (CONUA), kungiyar malaman jami’o’in da suka balle daga cikin albashinsu …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ɗauki Hanyar Fitar Da ƴan Ƙasa Miliyan 100 Daga Talauci

Posted onOctober 29, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan Sufuri, Mu’azu Sambo, ya ce gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin samar da ayyukan yi na din-din-din ga ƴan ƙasa miliyan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karyata Sanarwar Tsaro A Najeriya Da Ofisoshin Jakadancin Kasashen Waje Ke Ikirari

Posted onOctober 25, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta nuna rashin amincewa da sanarwar tsaro da wasu ofisoshin jakadanci a kasar suka fitar kwanan nan kan Najeriya. Alfijr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ba Za Ta Iya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Da Ba Za A Iya Cimmawa Ba, In ji Buhari

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito yayin da kungiyar malaman jami’o’i ta shiga yajin aikin wata takwas, shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), a ranar Juma’a, …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Dumi Duminsa!Gwamnatin Tarayya Ta Yiwa Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, Kishiyoyi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Ilimi Biyu Bayan Tsangwama da Tattaunawa, wanda ba a samu sakamako mai kyau ba, Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Tsohon Sufeton Ƴan Sanda Nigeria IGP Adamu

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karrama tsohon sufeto Janar na ‘yan sanda Mohammed Abubakar Adamu na kasa. Alfijr Labarai Kwafin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kadan Daga Cikin Bayanai 47 Da Shugaba Buhari Ya Gabatar A Ranar Samun ƴancin Najeriya

Posted onOctober 1, 2022October 1, 2022

. Alfijr ta rawaito Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabinsa na karshe a ranar da Najeriya ke cika shekara 62 da samun ƴancin …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab