Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Najeriya

FB IMG 1715680126495
Labarai

Da Dumi Duminsa! Gwamnatin Najeriya zata baiwa ma’aikatan NYSC Mutum 500 miliyan 10 kowannen su.

Posted onMay 14, 2024May 14, 2024

Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin baiwa akalla ma’aikata 5,000 masu yi wa kasa hidima (NYSC) naira miliyan 10 kowannensu domin gudanar da ayyukansu na kasuwanci …

FB IMG 1712605809201
Labarai

Da Dumi Daminsa:Ta Tabbata Azumi Talatin 30 A Najeriya Ma

Posted onApril 8, 2024April 8, 2024

Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar III ya ce ba a samu ganin jinjirin watan Shawwal ba a yau …

FB IMG 1693991306327
Labarai

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Kori Jami an Sufeto 3 Daga Aiki Nan Take

Posted onFebruary 17, 2024February 17, 2024

An sallami jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya uku da ke aiki a hedikwatar shiyya ta 16 a jihar Bayelsa daga aikinsu saboda cin hanci da …

FB IMG 1707301362815
EFCC, Labarai

EFCC Zata Gurfanar Da Tsohon Gwamnan Jihar Kogi  A Kotu Kan Zargin Karkatar Da Biliyan 80

Posted onFebruary 7, 2024February 7, 2024

Ƙasa da kwanaki bakwai bayan saukarsa daga Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello zai gurfana gaban kotu, kan tuhuma da zargin karkatar da Naira biliyan 80 daga aljihun gwamnati …

IMG 20240204 064944
Labarai

Muna Goyon Bayan A Raba Nijeriya – In Ji Shugaban Gamayyar Kungiyoyin Matasan Arewa

Posted onFebruary 4, 2024February 4, 2024

Shugaban ƙungiyar gamayyar kungiyoyin matasan arewa Ashiru shariff Nastura yayin da yake tattaunawa da manema labarai ya jaddada goyon bayan su da a zauna a …

FB IMG 1706987791651
Labarai, NAHCON

Hukumar NAHCON Ta Sanar Da kuɗin Hajjin Bana

Posted onFebruary 3, 2024February 3, 2024

Hukumar alhazai ta Ƙasa, NAHCON ta sanar da cikakken kuɗin aikin Hajjin 2024. Alfijir labarai ta rawaito a baya dai hukumar ta sanar da cewa …

Labarai

Amurka Tayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ƴaƴanta Zuwa Jihohi 18 A Najeriya

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …

Labarai

Shugaba Tinubu Zai Sanar Da Sabon Mafi Karancin Albashin Ma’aikatan Najeriya

Posted onSeptember 21, 2023September 21, 2023

Shugaba Bola Tinubu  na shirin bayyana sabon mafi karancin albashin ma’aikatan Najeriya nan da mako mai zuwa, kamar yadda Comrade Festus Osifo, shugaban kungiyar ‘yan …

Labarai

Tinubu Ya Sauke Shugaban Hukumar Tattara Haraji, Ya Nada Sabo

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Ngelale ya ce bisa ga umarnin na Shugaban Kasa, nadin ya fara aiki nan take. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Tinubu ya nada …

Faransa, Labarai

Ƙasar Faransa ta tattauna da jami’ai a Nijar kan kwashe sojojin ta

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

sojojin Faransa suna tattaunawa da sojojin Nijar kan ficewar “wani bangare” na sojojin daga kasar bayan juyin mulki. Alfijir Labarai ta rawaito Faransa ta fara …

Labarai, NYSC

Minista Hannatu Musawa Ka Iya Rasa Mukaminta A Wata Sa’insa Da Hukumar NYSC

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Hukumar ƴan yi wa ƙasa hidima (NYSC) ta tabbatar da cewa ministar fasaha, al’adu da tattalin arziƙin fikira, yanzu take yin bautar ƙasa. Alfijir Labarai …

Labarai

Rana Dubu: An Kama Ma’aikatan Majalisa Da Satar Kayan A Majalisar Tarayya

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro da ke aiki a harabar majalisar tarayya da ke Abuja sun cafke wasu hadiman ‘yan majalisa da ma’aikatan majalisar …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Kwamishiniyar Harkokin Mata

Posted onFebruary 1, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da kwamishinan harkokin mata; Mataimakiyar kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kuros Riba, Igri Ewa ta ce ‘yan …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab