Alfijr ta rawaito Hukumar tsaron farin kaya DSS ta ce ta kama wasu ‘yan bindiga biyu ranar Alhamis a Kano tare da kwato tarin makamai …
Alfijr ta rawaito Hukumar tsaron farin kaya DSS ta ce ta kama wasu ‘yan bindiga biyu ranar Alhamis a Kano tare da kwato tarin makamai …
Alfijr ta rawaito Sarkin Musulmi kuma jagoran addinin Musulunci a Najeriya, Saad Abubakar, ya ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar farko ga watan Shawwal a …
Alfijr ta rawaito hukumomin kasar Saudiyya sun sanar da ganin watan Shawwal na sallah a yau Alhamis 20 ga watan Afrilun 2023 1444AH An ga …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta caccaki ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a jihar Adamawa, Aishatu ‘Binani’ Dahiru, …
Alfijr ta rawaito Sojojin sun kwato danyen man fetur da iskar gas na mota da suka sata na Naira miliyan dari biyu da hamsin da …
Alfijr ta rawaito Mayakan ƙungiyar Houthi sun tabbatar da mutuwar aƙalla mutum 80 a wani turmutsutsu da ya auku yayin rabon kayan ƙaramar sallah a …
Alfijr ta rawaito Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja karkashin Mai Shari’a Obiora Egwuatu ta sanya ranar 30 da 31 ga watan Mayu domin …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ayyana Juma’a 21 da Litinin 24 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutu, domin gudanar da shagulgulan bukukuwan karamar …
Alfijr ta rawaito Gobara ta kone gidan rediyon jihar Oyo (BCOS), a Ibadan babban birnin jihar. Rahotanni sun bayyana cewa gobarar ta tashi ne daga …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 737/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sanda sun tabbatar da cewar jami’an tsaron Civil Defence sun harbe wata mai msta da jaririyarta yar kimanin wata takwas …
Alfijr ta rawaito Shugaba Buhari ya bukaci shugaban hukumar kula da shige da fice ta kasa (Immigration CG) ya bar ofishin, sannan ya mikawa babban …
Alfijr ta rawaito Wasu rukunin lauyoyi a nan Kano sun yi karar Mawakin nan Dauda Kahutu Rarara wajen Maimartaba Sarkin Katsina da Maimartaba Sarkin Daura. …
Alfijr ta rawaito wata Mata Mai Suna Karima Nuhu Mai Shekaru 45 Ta maka mijinta Musa Falalu a gaban wata kotun shari’a da ke zamanta …
As always, the latest OnePlus 7 and OnePlus 7T series OxygenOS 12 MP2 update is rolling out in a phased manner. Hence, it may take …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta Kano ta ce, ita bata ma soma shari’a da jam’iyyar NNPP kan zaben Gwamnan Kano ba. Kakakin Jam’iyyar Ahmad …
Alfijr ta rawaito INEC Ta Bayyana Dan takarar PDP Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Adamawa kamar yadda jami’in zabe Farfesa …
Alfijr ta rawaito Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe ta yi watsi da da buƙatar Jami’yyar APC da ɗan takararta na Gwamnan Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna …
Alfijr ta rawaito Dauda Adamu Kahutu (Rarara) ya bukaci Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ta yi watsi da karar da aka shigar da shi a …