Shugaba Buhari Zai Kaddamar Da Matatar Mai Ta Dangote Mafi Girma A Duniya

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da matatar man fetur wadda attajirin Afirka Alh Aiko Dangote ya samar a hukumance

An bayyana kaddamarwar ne a ranar 22 ga Mayu, 2023.

Matatar Dangote na da karfin sarrafa gangar danyen mai kusan ganga 650,000 a kowace rana, wanda hakan ya zama matatar mai ta jirgin kasa daya mafi girma a duniya.

Ana Sa ran Matatar Dangote za ta Samar da Sana’o’i Kusan 250,000.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/G1wNveF9mGU7jec5mWhFvZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *