Alfijr ta rawaito wani mazaunin garin Kaduna Malam Uban Marayu, ya bayyana cewa ‘yan bindigar sun mamaye al’ummar ne a daren Lahadi, inda suka tafi …
Alfijr ta rawaito wani mazaunin garin Kaduna Malam Uban Marayu, ya bayyana cewa ‘yan bindigar sun mamaye al’ummar ne a daren Lahadi, inda suka tafi …
Alfijr ta rawaito Yajin aikin gargadin da ma’aikatan sufurin jiragen sama ke yi a kasar ya kawo cikas ga matakin da Hukumar Zabe Mai Zaman …
Alfijr ta rawaito Kimanin iyayen marayu Sama da 200 ne suka Amfana da tallafin kayan Sallah daga Shahararriyar Jarumar Masana’antar Kannywood Saratu Gidado wadda akafi …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito tawagar jami’o’i ta kasa (NUC), ta kai ziyarar tantance kayan aiki zuwa jami’ar Canada da ke Najeriya, Abuja. Tawagar ta hada da …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan INEC na kasa, Festus Okoye, ya bukaci hukumomin tsaro da su kama masu laifin da suka wulakanta Kwamishinanta na Adamawa. INEC …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Ganduje ya yi kira ga al’ummar jihar Kano da su yafe masa. Yayi wannan kiarn ne Yayin da ya halarci tafsirin …
Alfijr Ta rawaito an kashe mutum shida, an jikkata wasu da dama a kauyen Utai na Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano, yayin karashen zaben …
Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓen mai zaman kanta INEC ta ce ta ayyana dakatar da tattara sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa Cikin wata sanarwa …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Aisha Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa. Hakan …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC Ta Bayyana Barr M B Shehu Fagge a matsayin wanda ya lashe zaɓen da …
Alfijr ta rawaito an hana ‘yan jarida shiga cibiyar tattara sakamakon zaben jihar Adamawa da jami’an ‘yan sanda da ke ofishin hukumar zabe mai zaman …
Alfijr ta rawaito Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta ce ta kama wasu mutane 12 da ake zargi da sayan kuri’u …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC ta bayyana Alhassan Ado Doguwa, a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa da Tudunwada. Jami’in …
Alfijr ta rawaito An kammala kada kuri’a a rumfunan zabe 206 a kananan hukumomi 15 na jihar Kano inda aka sake zaben ranar Asabar. A …
Alfijr ta rawaito jami’an hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun samu nasarar kama wani Malamin addinin Musulunci Malam Baffa Hotoro da ake zarginsa da …
Alfijr ta rawaito Babban Sakataren Yada Labarai na Shugaban INEC, Rotimi Oyekanmi, ne ya shaida wa PUNCH a wata tattaunawa ta musamman a ranar Juma’a, …
Alfijr ta rawaito a cikin tsauraran matakan tsaro a zaben cike gurbi na zaben Imo, wasu da ake zargin barayin siyasa ne sun tarwatsa tare …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Hukumar kidaya ta kasa (NPC) ta yi karin haske kan cewa hukumar kidayar jama’a ta shirya yin tqmbayoyi dasuka jibanci ginshikin addini …