Daga Baba Usman Yan fashin daji sun kashe ‘yan sa kai 6 a karamar Bungudu a jihar Zamfara. Ana zargin wata matashiya da kashe ’yarta …
Daga Baba Usman Yan fashin daji sun kashe ‘yan sa kai 6 a karamar Bungudu a jihar Zamfara. Ana zargin wata matashiya da kashe ’yarta …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1115 / Siyarwa = …
Daga Baba Usman Gama INEC tace ba za a sake zaɓen gwamnan Kogi a rumfunan da aka dakatar ba. ’Yan sandan sun kama wata mata …
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta bayyana Usman Ahmed Ododo na jam’iyyar APC a matsayin wanda lashe zaɓen gwaman jihar Kogi na shekara …
Za a sake gudanar da sabon zabe a yankunan da lamarin bayyana sakamakon zabe na bogi ya shafa. Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Zabe ta …
Daga Baba Usman Gama EFCC ta kama masu sayen ƙuri’a da kuɗi naira miliyan 11 a Kogi da Imo da Bayelsa. Babu wani ɗan takarar …
Gwamnonin da suka mulki Kano sun gaza sanya hannu kan takardun zartar da hukuncin kisa ko kuma su mayar da hukuncin na daurin rai-da-rai, in …
Babbar Kasuwar Gamboru ta yi gobara bayan wata biyar da wata gobara ta lakume bangaren kasuwar Gobara ta tashi a a Babbar Kasuwar Gamboru da …
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC bayyana gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:09 Am H. Rana – 6.22 Am Zuhur …
Daga Badamasi Aliyu R/Lemo Allah Ya yi wa tsohon dan wasan kwaikwaiyon nan na arewacin Najeria, Alhaji Usman Baba Patigi wanda da aka fi sani …
Ta taka muhimmiyar rawa wajen nemawa shugaba Tinubu ƙuri’un mata a Arewa har aka kai ga cimma wannan nasara. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban ƙasa …
Kamfanin na MTN ya ce ma’aikatansa na iyakar kokarinsu domin magance matsalar. Alfijir Labarai ta rawaito Kamfanin sadarwa na MTN a Nijeriya ya fitar da …
Daga Baba Usman Gama Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya nemi Majalisar Tarayya ta mayar da lokutan zaɓen gwamna lokaci ɗaya a duk fadin ƙasa. …
Wasu ’yan bangar siyasa sun bude wa jama’a wuta tare da sace kayan zabe a yayin da ake gudanar da zaben gwamnan jihar Bayelsa Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Mutum biyu sun rasa rayukansu a lokacin da aka sami rikici tsakanin Fulani da ‘yan banga a wata kasuwa dsa ke …
’Yan Kannywood sun bayyana rashin jin dadi kan hanyar da Hisbah ta bi wajen gayyatar su Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Hisbah ta gayyaci jarumai …
Jam’iyyar PDP reshen jihar Bayelsa ta yi kakkausar suka kan ziyarar da shugaban riko na jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, zai kai jihar …
Kotun ɗa’ar ma’aikata ta dakatar da kungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC daga shiga yajin aikin da suka shirya yi a ranar Talata. Alfijir Labarai …